You are on page 1of 87

‫الزجرة عن الكذب‬

‫والغيبة والنميمة‬
TSAWATARWA GA BARIN YIN QARYA
DA YI DA MUTANE (GULMA) DA KUMA
ANNAMIMANCI (HAXA WANI DA WANI)

Na

Aisha Mukhtar Najib


sabilurrashad@yahoo.com
Haqqin Mallaka (Copyright)
© Aisha Mukhtar Najib

An fara Wallafawa da Bugawa a


Shekarar 1429 Hijira (2008)

An sake Bugawa a
Shekarar 1430 Hijira (2009)

An Buga a Kamfanin Xab’i na


Lugga Press,
Lugga Complex, Kofar Marusa Road,
P.M.B. 2070, Katsina,
Katsina State of Nigeria.
Telephones:- 08037221693 and 08050843822
E-mail:- luggapress@luggaweb.com

………………………… ISBN

2
ABUBUWAN DA KE CIKI
SHAFI
GABATARWA .... .... ........ 6
TA’ARIF .... .... ........ 10
BABI NA XAYA:
Dalilan yin Karya .... .... .... .... 12
BABI NA BIYU:
Maganar Allah (SWT) akan masu qarya
daga Alqur’ani mai girma .... .... .... .... 16
BABI NA UKU:
Matsayin masu gaskiya kamar yadda
suka zo a alqur’ani mai girma .... .... .... 23
BABI NA HUXU:
Maganar Manzon Allah (S.A.W.) akan masu
Gaskiya .... .... .... .... 29
BABI NA BIYAR:
Illar qarya a cikin al’umma .... .... .... 35
BABI NA SHIDA:
Alaqar qarya da munafurci, hassada,
annamimanci da giba (gulma) .... .... .... 40
BABI NA BAKWAI:
A waxanne wurare ne qarya ta halatta .... .... 62
BABI NA TAKWAS:
Wasu abubuwa da mutane basu xauke su qarya ba 65
BABI NA TARA :
Tuba .... .... .... .... .... .... 67

3
BABI NA GOMA:
Nasiha : Abubuwan da mumini zai kiyaye domin
kuvuta daga qarya da giba da hassada da kuma
annamimanci. .... .... .... .... .... 76
TA’ARIFAT .... .... .... .... .... 83
Littattafan da aka duba .... .... .... .... 85

4
SADAUKARWA
Na sadaukar da wannan littafi ga dukkan
malamai masu da’awa (kira ga tafarkin Allah), saboda
aiwatar da faxin Ubangiji da yake cewa a cikin
Alqur’ani:
ِ ‫َّاس تَأْمرو َن بِالْمعر‬
‫وف َوَت ْن َه ْو َن َع ِن ال ُْمن َك ِر‬ ِ ْ ‫ُكنتم َخير أ َُّم ٍة أُ ْخ ِرج‬
ُْ َ ُ ُ ِ ‫ت للن‬ َ َْ ُْ
)١١٠ :‫(سورة آل عمران‬
:Ma’ana
“Kun kasance mafi aikhairin al’umma wadda aka
fitar ga mutane, kuna umarni da alkhairi, kuma kuna
hani da abinda ake qi”

5
GABATARWAR MAWALLAFIYA
Dukkan godiya ta tabbata ga Allah Maxaukakin
Sarki, amincin Allah (SWT) ya tabbata ga Annabinsa,
Annabi Muhammadu (S.A.W.).
Allah (SWT) ya halicci al’ummar Musulmi a kan
tataccen imani a zuci da a aikace. Allah (SWT) ya saka
gaskiya da imani su zama tushen jindaxin xan’adam,
saboda haka suka kasance hanyar kwanciyar hankalin
al’umma da ci gabansu, a xaya vangaren kuma qarya ta
zama tushen rashin qarfin imani da rashin wadatar zuci
da lalacewar al’umma gaba xaya. Gaskiya ita ce
zuciyar imani, qarya kuma tushen munafurci da
annamimanci, harma da rashin imani.
Wasu mutane suna amfani da qarya da munafurci da
annamimanci domin kawai su bata maqiyansu ko
wanda suka sami sabani da shi ko kuma ma saboda
hassada kawai da arzikin da Allah (SWT) ya yiwa
wanda ya zava, bayan Allah )SWT(ya na cewa:

ْ َ‫َّاس َعلَى َمآ َءاَت ُه ُم اهللُ ِمن ف‬


)٥٤ :‫ضلِ ِه (سورة النسآء‬ َ ‫س ُدو َن الن‬
ُ ‫أ َْم يَ ْح‬
“Ko suna hassadar mutane ne a kan abinda Allah ya
basu daga falalarsa?”54
Idan kuma yayi nufin ya cutar da mutum ne, ko ya rage
shi da wani alkhairi, to, Allah (SWT) yana cewa a cikin
suratul An’am aya ta 17:
‫ك بِ َخ ْي ٍر َف ُه َو َعلَى ُك ِّل‬
َ ‫ف لَهُ إِالَّ ُهو َوإِ ْن يَ ْم َس ْس‬ ِ ‫ض ٍّر فَالَ َك‬
َ ‫اش‬ ُ ِ‫ك اهلل ب‬
َ ‫َوإِن يَ ْم َس ْس‬
)١۷ : ‫ (سورة األنعام‬.‫َش ْي ٍء قَ ِدي ٍر‬

6
Ma’ana:
“Idan Allah ya shafeka da wata cuta to babu mai yaye
maka ita sai shi, kuma idan ya shafe ka da wani
alkhairi to shine akan komai, mai ikon yi.”
Sannan kuma Allah (SWT) ya ce, a cikin Suratu Hud
aya ta 6:
‫اهلل ِر ْز ُق َها َو َي ْعلَ ُم ُم ْس َت َق َّرهاَ َو ُم ْس َت ْو َد َع َها ُك ٌل فِى‬ ِ ‫َو َما ِمن َدآبٍَّة فِى األ َْر‬
ِ ‫ض إِالَّ َعلَى‬
)٦ :‫اب ُمبِي ٍن (سورة هود‬ ٍ َ‫كِت‬
:Ma’ana
“Kuma babu wata dabba a cikin qasa face ga Allah
arzikinta yake, kuma yana sanin matabbatarta[uba] da
ma’ajiyarta[uwa] Duka suna cikin littafi bayyananne.”
Da sauran makamantan ayoyin kamar haka:
Surat al Tauba aya ta 51:
‫ب اللَّهُ لَنَا ُه َو َم ْواَل نَا َو َعلَى اللَّ ِه َفلْيََت َو َّك ِل ال ُْم ْؤِمنُ و َن (سورة‬ ِ ‫قُل ل‬
َ َ‫َن يُص َيبنَا إِالَّ َما َكت‬
ْ ْ
)٥١ :‫التوبة‬
Ma’ana:
“Kace, “Babu abin da yake samun mu face abin da
Allah Ya rubuta saboda mu. Shi ne majivincinmu,kuma
ga Allah, Sai mumunai su dogara”
Da suratu Yunus aya ta 107:
‫ض لِ ِه‬
ْ ‫اد لَِف‬
َّ ‫ إِالَّ ُه َو َوإِ ْن يُ ِر ْد َك بِ َخ ْي ٍر فَاَل َر‬,ُ‫ف لَ ه‬ ِ ‫ض ٍّر فَاَل َك‬
َ ‫اش‬ ُ ِ‫ك اللَّهُ ب‬
َ ‫َوإِ ْن يَ ْم َس ْس‬
)١٠۷ :‫يم (سورة‬ ِ َّ ‫صيب بِ ِه من ي َشاء ِمن ِعب ِاد ِه وهو الْغَ ُفور‬ ِ
ُ ‫الرح‬ ُ َ ُ َ َ ْ ُ َ ْ َ ُ ُ‫ي‬
Ma’ana:

7
“Kuma idan Allah Ya shafe ka da wata cuta, to, babu
mai yaye ta face Shi, kuma idan yana nufinka da wani
alheri, to, babu mai mayar da falalarSa.Yana samun
wanda Yake so daga bayinSa da Shi. Kuma shi ne Mai
gafara, Mai jinqai.”
Da Suratul Ankabut aya ta 60 :
‫يم (س ورة‬ ِ ِ َّ ‫و َك أَيِّن ِمن َدابٍَّة اَل تَ ْح ِم ل ِر ْز َق َها اللَّهُ ير ُز ُق َها وإِيَّا ُكم و ُه و‬
ُ ‫يع ال َْعل‬
ُ ‫الس م‬ َ َْ َ َْ ُ ْ ْ َ
)٦٠ :‫العنكبوت‬
Ma’ana:
“Kuma da yawa dabba wadda ba ta daukar abincinta,
Allah yana ciyar da ita tare da ku, kuma Shi ne Mai ji,
mai ilimi."
Da aya ta 62 :
ِ ٍ ِ ِ ِِ ِ ِ ِ
ٌ ‫ط ال ِّر ْز َق ل َم ْن يَ َش اءُ م ْن عبَ اده َو َي ْق د ُر لَهُ إِ َّن اللَّهَ ب ُك ِّل َش ْيء َعل‬
‫يم (س ورة‬ ُ ‫س‬ َّ
ُ ‫اللهُ َي ْب‬
)٦۲ :‫العنكبوت‬
Ma’ana:
“Allah ne ke shimfixa arziki ga wanda yake so daga
bayinSa, kuma yana quntatawa ga (wanda yake so.)
Lalle Allah, Masani ne ga dukan komai”
da kuma ta cikin Suratu Faxir aya ta 2:
‫ك فَاَل ُم ْر ِس َل لَهُ ِم ْن َب ْع ِد ِه‬ َ ‫َّاس ِم ْن َر ْح َم ٍة فَاَل ُم ْم ِس‬
ْ ‫ك ل ََها َو َما يُ ْم ِس‬ ِ ‫َما َي ْفتَ ِح اللَّهُ لِلن‬
)۲ :‫يم (سورة الفاطر‬ ِ ‫و ُهو الْع ِزيز ال‬
ُ ‫ْحك‬
َ ُ َ َ َ
Ma’ana:
“Abin da Allah Ya buxe wa mutane daga rahama, to,
babu mai riqewa a gare shi, kuma abin da Ya riqe, to,

8
babu mai saki a gare shi, waninSa.[ba zai saki
ba]kuma Shi ne mabuwayi Mai hikima.”
‫ُعلَْي ِه َو َس لَّ َم‬
َ ‫ص لَّى اهلل‬ َ ‫ْف النَّبِ ِي‬َ ‫ت َخل‬ُ ‫ال ُك ْن‬ ِ ‫اس ر‬
َ َ‫ض َي اهلل َع ْن ُه َما ق‬ ِ ِ
َ ٍ َّ‫َعن َع ْبد اهلل بْ ِن َعب‬
ُ‫اح َف ِظ اهلل تَ ِج ْده‬ ْ ,‫ك‬ َ ْ‫ يَ ْح َفظ‬,‫اح َف ِظ اهلل‬ ْ ‫ات‬ ٍ ‫ك َكلِم‬
َ َ ‫ُعلِّ ُم‬ َ ‫ال يَا غُاَل ُم إِنِّي أ‬
َ ‫ َف َق‬،‫َي ْو ًما‬
َّ ‫وا ْعلَ ْم أ‬,
‫َن اْأْل َُّمةَ لَ ْو‬ ِ ِ ِ ْ َ‫ت ف‬ َ ‫وإِذَا اْ ْس َت َع ْن‬,‫اهلل‬ ِ ْ َ‫ْت ف‬ َ ‫وإِذَا َس أَل‬, َ ‫تِ َج‬
َ ‫اس تَع ْن باهلل‬ َ ‫اس أَل‬ َ‫ك‬ َ ‫اه‬
‫وإِ ِن‬, ٍ ِ َ ‫وك بِ َش ي ٍء لَم ي ْن َفع‬
َ ‫ك‬ َ َ‫ب اهلل ل‬ َ َ‫وك إِالَّ ب َش ْيء قَ ْد َكت‬ ُ َْ ْ َ ُ‫ت َعلَى أَن َي ْن َفع‬ ْ ‫اجتَ َم َع‬
ْ
ٍ ِ َ ‫ضر‬ ٍ ِ َ ‫ض ُّر‬
‫ك (رواه‬ َ ‫ب اهلل َعلَْي‬ َ َ‫وك إِالَّ ب َش ْيء قَ ْد َكت‬ ُ ُ َ‫َم ي‬ ْ ‫وك ب َش ْيء ل‬ ُ َ‫اجتَ َمعُ وا َعلَى أَ ْن ي‬
ْ
)‫الترمذي‬
Ma’ana:
“Daga Abdullahi dan Abbas (R.A.) ya ce: wata rana
ina goye a bayan Annabi kan alfadararsa, sai ya ce:
kai yaro, zan sanar da kai wasu maganganu:Ka kiyaye
horon da Ubangiji ya yi sai ya kiyaye ka. Idan za ka yi
roqo sai ka roqi Ubangiji. Idan za ka nemi taimako sai
ka nema ga Ubangiji. Ka gane cewa in da a ce, duk
mutanen duniya za su haxa kansu akan su yi maka
abinda zai amfane ka, ba za su amfane ka ba sai da
abin nan da, Ubangiji ya rubuta maka shi. Haka kuma
da za su haxu a kan su cuce ka, ba zasu iya cutar ka da
wani abu ba sai wanda Ubangiji tun da can ma ya
rubuta maka.”
Saboda haka, mai hassada da annamimanci yasa ransa
a inuwa dan bai isa yayi komai ba, sai dai ya quntatawa
zuciyarsa.
Allah ya yi mana jagora.

9
TA’ARIF (MA’ANAR) QARYA
Ma’anar qarya a harshen Larabci (Luggatan)
1ِ ِ ‫ب‬
ِّ ‫ض ُّد‬
‫الص ْدق‬ ِ ‫يف الْ َك ِذ‬ ُ ‫َت ْع ِر‬
Ta’arifi:
1) Qarya ita ce kishiyar gaskiya
ُ َ‫ب ِخال‬ ِ

‫الص ْدق‬
ِّ ‫ف‬ ُ ‫الْ َكذ‬- ١
2) Ko kuma a ce qarya ita ce savanin gaskiya:
ِ ِ ِ َّ ‫ َك ِذب ي ْك ِذب َك ِذبا – فَالْ َك ِذب ه و اْ ِإل ْخب ار َع ِن‬- ۲
ٌ‫الش ْىء بِخالَف َما ُه َو َس َواء‬ َُ َُ ُ ً ُ َ َ
ِ
‫الس نَّة َواْ ِإلثْ ُم‬ ِ ‫ب َعلَى َم ْذ َه‬
ُّ ‫ب أ َْه ِل‬ ِ ِ ِّ ‫فِ ِيه ال َْع َم ُد َوالْ َخطَأُ َوالَ َواسطَةٌ َب ْي َن‬
ِ ‫الص ْدق َوالْ َكذ‬ ِ
3
‫َي ْتبِ ُع ال َْع َم َد‬
Ma’ana: Juya al’amari, savanin yadda yake. Malamai
da yawa sun haxu a kan cewa:
3) Qarya shine bada labari a kan savanin yadda
yake, koda ya kasance da ganganci ne ko bisa

١۲٤ ‫) المنجد فى اللغة واآلعالم‬2( ۷۸١ – ‫ المعجم الوسيط ص‬1


N‫ مصباح المنير فى غريب الشرح الكبير الرفعى‬2
3
Abin da ake nufi da haka shi ne babu wani matsayi tsakanin gaskiya da
qarya, duk abin da bai zamanto gaskiya ba ma’ana bai dace da waqi’I ba to ya
zama qarya saboda Allah ya na cewa "‫الل‬NNN‫ق إال الض‬NNN‫د الح‬NNN‫اذا بع‬NNN‫"فم‬
Ma’ana to menene a bayan gaskiya face vata? Savanin Mu’utazilawa
da suka sanya wani matsayi tsakanin gaskiya da qarya shi ne. "‫واسطة بين‬
‫ "الصدق والكذب‬sai suka kasa labari kashi uku(3), kashi na xaya labarin da ya
dace da waqi’i kuma mai bada labarin ya kudurce shi shi ne gaskiya(1), kashi
na biyu labarin da bai dace waqi’i ba shi ne qarya(2), kashi na uku(3), labarin
daya dace da waqi’i amma mai bada labarin bai qudurce shi ba shi ne wannan
ba a ce da shi gaskiya ko qaryaba a gurinsu. A gurin Ahlussunah kuwa
wannan yana qarqashin gaskiya saboda ya dace da waqi’i ba tare da la’akari
da cewa shi mai faxan ya gaskata hakan ko bai gaskata ba.

10
kuskure, kuma babu dangane tsakanin gaskiya da
qarya a bisa mazhabar ma’abota sunna. Kuma
zunubi na bibiyar ganganci.
‫ َم َع ال ِْعل ِْم بِ ِه‬،‫ف َما ُه َو‬ ِ َ‫الشى ِء بِ ِخال‬
ُ َ‫ ُه َو ا ِإل ْخب‬-۳
ْ َّ ‫ار َع ِن‬
4) Ya zo a cikin Munjid, qarya shine ba da labari a
kan savanin yadda yake, tare da cewa kai ka san
yadda yake a zahiri.
.‫ف َما ُه َو َعلَْي ِه‬ِ َ‫الشى ِء بِ ِخال‬
ْ َّ ‫ار َعن‬ُ َ‫ ُه َو اْ ِإل ْخب‬-٤
5) Ko kuma ka bayar da labari game da wani abu ba
yadda yake ba.

11
BABI NA XAYA
DALILAN YIN QARYA
Akwai dalilai masu yawa da sukan sa mutane yin
qarya. Idan muka bi waxannan dalilai xaya bayan xaya
zamu ga cewa dalilai ne marasa tushe.
1. Dalili na farko shine, rashin jin tsoron Allah
(SWT) da rashin la’akari da cewa ko baka
ganinSa, Shi yana ganinka, harma ya zaunar da
mala’iku da’iman tare da kai suna rubuta duk
abinda ya gitta a zuciyarka mai kyau da marar
kyau. A cikin Suratul Qaf aya ta 16 – 18 Allah
ya ce:
‫ب إِل َْي ِه ِم ْن َح ْب ِل‬
ُ ‫س هُ َونَ ْح ُن أَ ْق َر‬
ِ ِ ‫ولََق ْد َخلَ ْقنَا اإْلِ نس ا َن و َن ْعلَم ما ُتوس ِو‬
ُ ‫س ب ه َن ْف‬
ُ َْ َُ َ َ َ
١٦ :‫سورة ق‬ ‫ال َْو ِريد‬ ِ
Ma’ana:
“Kuma lallai ne, haqiqa mun halicci mutum kuma
munsan abinda ransa keyin wasuwasi dashi kuma
mune mafi kusanta gare shi daga lakkar jannayensa”.
Sa’annan Annabi (S.A.W.) ya ce:
‫َم َت ْع َم ْل أ َْو َتتَ َكلَّ ْم" (رواه ابن ماجه‬ ِ ِ ِ ْ َ‫إِ َّن اهلل تَج او َز عن أ َُّمتِى ما ح َدث‬
ْ ‫ت ب ه أَْن ُفس َها َم ال‬ َ َ َ َ َ
( ‫والبيهقي وغيرهما‬
Ma’ana:
“Lallai Allah mai girma da xaukaka ya yafewa
al’ummata (musulmi) abinda ya xarsu a zukatansu,
matuqar basu ambata ko suka aikata ba”.

12
Allah (SWT) ya ce:
١۷ :‫سورة ق‬ ‫ال قَ ِعي ٌد‬
ِ ‫الشم‬ ِ ِ
َ ِّ ‫إِ ْذ َيَتلَ َّقى ال ُْمَتلَ ِّقيَان َع ِن الْيَمي ِن َو َع ِن‬
Ma’ana:
“A lokacin da masu haxuwa biyu suke haxuwa daga
dama, kuma daga hagu akwai wani (mala’ika) a
zaune”.
١۸ :‫ سورة ق‬ ‫يب َعتِي ٌد‬ ِ ِ ِ ُ ‫ما يل ِْف‬
ٌ ‫ظ من َق ْو ٍل إِال لَ َديْه َرق‬ َ َ
Ma’ana:
“Ba zai faxi wata magana ba face a tare da shi akwai
mai tsaro a kansa halartacce”.
Allah (SWT) a cikin Suratul Infixar aya ta 10 – 12 ya
ce:
١٠ :‫سورة اإلنفطار‬ ‫ين‬ ِ ِ ‫وإِ َّن َعلَي ُكم ل‬
َ ‫َحافظ‬
َ ْ ْ َ
Ma’ana:
“Lallai ne a kanku, haqiqa akwai masu tsaro”.
‫ سورة اإلنفطار‬١۲ ‫ َي ْعلَ ُمو َن َما َت ْف َعلُو َن‬١١ ‫ين‬ِِ ِ
َ ‫ك َر ًاما َكاتب‬
Ma’ana:
“Masu daraja marubuta(11) Suna sanin abin da kuke
aikatawa(12)”.
Sharhi:
Waxannan ayoyi masu girma sun tabbatar mana da
cewa, kome mutum ya faxa ko ya aikata lallai yana isa
ga Ubangiji, kuma Allah (SWT) zai tuhume shi dasu
ranar alqiyama.
2. Dalili na biyu da yakan sa mutane yin qarya shi
ne, xabi’ar iyaye ta koyawa ‘ya’yansu qarya tun
suna yara. Misalin haka, shi ne ace da yaro yi
13
shiru zan baka wani abu, alhali baka da abin da
zaka ba shi. Ko in baka yi shiru ba dodo zai
kama ka, alhali babu wani dodo, ko kace zai
cinye ka, yaro kuma har ya fahimci cewa ba haka
ba ne. To jin haka koyawa yaron ka qarya ne tun
yana qarami. Kasancewar uwa ita ce malamar
yaronta ta farko to wajibi ne ta koya masa cewa
qarya laifi ce kuma abar qi ce.
3. Dalili na uku kuma shine yin qarya domin birge
abokai domin mutum ya nuna musu cewa yana
da basira, ko ya iya bada labari, kuma mutane
sukan taru domin jin daxin zancensa.
4. Dalili na huxu shi ne mutane sukan yi qarya
domin samun abin duniya. Sai mutum ya sayi
wani abu kan kuxi naira dubu amma ya ce Naira
dubu biyu ya saya, domin ya qara ribar sa tayi
yawa.
5. Dalili na biyar, rashin qarfin zuciya da qin karvar
laifi kodai domin jin kunya ko don gudun
hukunci.
6. Daga cikin mutane ma akwai waxanda sana’arsu
tabawa mutane dariya ce da qarya, da haka suke
rayuwa, iyalansu ma ta haka suke ciyar dasu.
7. Akan samu mutum ya zama maqaryaci saboda
hassada da yake yi wa wani game da arzikin da
Allah ya bashi, ko ilimi ko kuma wata xaukaka.
Saboda haka sai ya rinqa qirqirar qarya yana
jinginata ga wanda yake yi wa hassadar bayan

14
Allah (SWT) ya ce a cikin suratul Nisa’i aya ta
54:
ْ َ‫اه ُم اللّهُ ِمن ف‬
٥٤ :‫سورة النساء‬ ‫ضلِ ِه‬ ُ َ‫َّاس َعلَى َما آت‬
َ ‫س ُدو َن الن‬
ُ ‫أ َْم يَ ْح‬
Ma’ana:
“Ko suna yiwa mutane hassada ne akan abin da Allah
ya basu daga falalarsa?”
A cikin suratu Ali Imran aya ta 26 Allah (SWT) yana
cewa:
‫ك ِم َّمن تَ َش اءُ َوتُِع ُّز َمن‬
َ ‫ك َمن تَ َش اء َوتَ نزِعُ ال ُْم ْل‬َ ‫ك ُت ْؤتِي ال ُْم ْل‬ ِ ‫ك الْم ْل‬ ِ
ُ َ ‫قُ ِل اللَّ ُه َّم َمال‬
۲٦ :‫ك َعلَ َى ُك ِّل َش ْي ٍء قَ ِدير(سورة آل عمران‬ َ َّ‫تَ َشاءُ َوتُ ِذ ُّل َمن تَ َشاءُ بِيَ ِد َك الْ َخ ْي ُُر إِن‬

Ma’ana:
“Ka ce ya Allah mamallakin mulki, kana bayar da
mulki ga wanda kaso, kuma kana karve mulki daga
wanda kake so, kuma kana buwayar da wanda kake so,
kuma kana qasqantar da wanda kake so, ga hannunka
alheri yake, lallai ne kai akan kowanne abu mai ikon yi
ne”.
Sharhi:
Wannan aya ta nuna mana cewa Allah (SWT) shi ne
mai bayarwa kuma shi ne mai hanawa. Abin da yaso
shine zai faru, wanda bai so ba, ba zai faru ba, shi ke da
iko akan dukkan halittar sa. Saboda haka Allah na fushi
da wanda yake tunanin shi zai iya canza masa abin da
yake so, domin mai hassada yana nufin Allah (SWT)
bai iya ba, ba haka ya kamata yayi ba, ko me yasa zai
zavi wane akan wane, wannan vata ne mai girma.

15
BABI NA BIYU
MAGANAR ALLAH (S.W.T.) AKAN MASU
QARYA
Allah (SWT) ya ambaci matsayin qarya da masu yin
qarya a cikin littafinsa Alqur’ani mai girma. Yayi
waxannan ambaton ne ta siga biyu, ya ambaci matsayin
qarya qarara, ya kuma ambaci matsayin gaskiya da
masu yin gaskiya. Saboda haka nima zan xauke su haka
wajen yin bayani domin sauqin fahimta ko dubawa. A
cikin Suratu As-saffi aya ta 2 – 3 Allah (SWT) ya ce:
۲ :‫سورة الصف‬ ‫ين آ ََمنُوا لِ َم َت ُقولُو َن َما ال َت ْف َعلُو َن‬ ِ َّ
َ ‫يَا أ َُّي َها الذ‬ 
Ma’ana:
“Ya ku waxanda sukayi imani don me kuke faxin
abinda bakwa aikatawa”?
۳ :‫ سورة الصف‬ ‫ َك ُب َر َم ْقتًا ِعن َد اللَّ ِه أَن َت ُقولُوا َما ال َت ْف َعلُو َن‬ 
“Ya girmama, ya zama abin qyama a gurin Allah ku
faxi abinda bakwa aikatawa”.
Sharhi:
Waxannan ayoyi masu girma suna kira ne ga waxanda
basa faxin gaskiya kuma ba sa cika alqawari koda akan
menene.
Manzon Allah (S.A.W.) ya ce:

ٌ َ‫ "آيَةُ ال ُْمنَ افِ ِق ثَال‬:‫ال‬


َ ‫ إِ َذا َح د‬:‫ث‬
‫َّث‬ َ َ‫صلَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم ق‬
َ ‫َع ْن أَبِي ُه َر ْي َر َة َع ِن النَّبِ ِّي‬
)‫" (رواه البخاري وسلم‬.‫ف َوإِذَا ْاؤتُ ِم َن َخا َن‬ َ َ‫ب َوإِذَا َو َع َد أَ ْخل‬ َ ‫َك َذ‬

Ma’ana:

16
“Alamomin munafiki guda uku ne, in zai yi zance sai
yayi qarya, in yayi alqawari sai ya sava, in an bashi
amana sai yayi ha’inci”. (Bukhari da Muslim).
Imam Ahmad da Abu Dawud sun ruwaito hadisi daga
Abdullahi bin Amr bin Rabi’ah yace Manzon Allah
(S.A.W.) ya zo mana lokacin ina yaro sai na fita wasa,
sai mahaifiyata tace, Abdullahi zo zan baka wani abu
sai Manzon Allah (S.A.W.) ya ce mata:
ٌ‫ك ُك َذ ْيبَ ة‬ ْ َ‫َم َت ْف َعلِى ُكتِب‬
ِ ‫ت َعلَْي‬ ِ
ْ ‫ أ ََّما إِنَّك ل َْو ل‬:‫ال‬
ِ ‫ قَال‬.‫ت أَ ْن ُت ْع ِط ِيه‬
َ َ‫ َوق‬.‫َت الت َّْم ُر‬ ِ ‫وما أَر ْد‬
َ ََ
)‫(رواه أحمد وأبو داود‬
Me kike so ki bashi?
Sai tace dabino, sai ya ce:
Idan baki bashi ba za’a rubuta miki kinyi qarya a
littafinki. (Ahmad da Abu Dawud).
Har ila yau a cikin Suratul Saffi aya ta 7 da 8, Allah
(SWT) yana cewa:
‫ب َو ُه َو يُ ْد َعى إِلَى اإْلِ ْس الَِم َواللَّهُ ال َي ْه ِدي‬ ِ ِ ِ
َ ‫َو َم ْن أَظْلَ ُم م َّم ِن ا ْفَت َرى َعلَى اللَّه الْ َك ذ‬
ِِ
۷ :‫ سورة الصف‬ ‫ين‬ َ ‫الْ َق ْو َم الظَّالم‬
Ma’ana:
“Kuma wanene mafi zalunci daga wanda ya qirqiri
qarya, ya jingina ta ga Allah, alhali kuwa shi ana
kiransa zuwa ga Musulunci. Kuma Allah (SWT) baya
shiryar da mutane azzalumai”.

Sharhi:
17
Haqiqa babu wanda yafi wanda yayi wa Allah (SWT)
qarya zalunci, ya haxa shi da wani, sannan ya qaryata
Manzanninsa. Allah (SWT) ya ce:
‫ س ورة‬ ‫ور اللَّ ِه بِ أَ ْف َو ِاه ِه ْم َواللَّهُ ُمتِ ُّم نُ و ِر ِه َولَ ْو َك ِر َه الْ َك افِ ُرو َن‬ ِ ِ
َ ُ‫يُ ِري ُدو َن ليُطْف ُؤوا ن‬
۸ :‫الصف‬
Ma’ana:
“Suna nufin su dushe hasken Allah da bakunansu,
alhali kuwa Allah mai cika haskenSa ne, kuma koda
kafirai sun qi.
Kafirai suna haxa qarya da gaskiya, to ba zasu yi
nasara ba domin kamar su kashe (bushe) hasken rana
ne da bakunansu wanda yake ba mai yiyuwa ba ne.
Cikin Suratul Baqara aya ta 8-- 10 Allah (SWT) ya ce:
ِِ ِ ِ ِ ِ ِ ِ ِ ‫َوِم َن الن‬
۸ :‫ سورة البقرة‬ ‫ين‬ َ ‫آمنَّا باللّه َوبالَْي ْوم اآلخ ِر َو َما ُهم ب ُم ْؤمن‬ َ ‫ول‬ ُ ‫َّاس َمن َي ُق‬
Ma’ana:
“Kuma akwai daga mutane, wanda yake cewa mun yi
imani da Allah kuma da yinin lahira, alhali kuwa su ba
musulmai ba ne”.
)۹(‫ين َء َامنُوا َو َما يَ ْخ َدعُو َن إِالَّ أَْن َف َس ُه ْم َو َما يَ ْشعُ ُرو َن‬ ِ َّ ِ
َ ‫يَ َخادعُو َن اهللَ َوالّذ‬
)١٠(‫يم بِ َما َك انُواْ يَ ْك ِذبُو َن‬ِ ‫ض ا ولَهم َع َذ‬
ٌ ‫اب أَل‬
ٌ ْ ُ َ ً ‫اد ُه ُم اهللُ َم َر‬ َ ‫ض َف َز‬ ٌ ‫فِي ُقلُ وبِ ِه ْم َم َر‬
.‫سورة البقرة‬
Ma’ana:
“Suna yaudarayya da Allah da waxanda suka yi
imani, alhali basu yaudarar kowa face kawunansu,
kuma ba su sakankancewa.”(9)

18
“A cikin zukatansu akwai wata cuta, sai Allah ya qara
musu wata cutar, kuma suna da azaba mai raxaxi
saboda, abin da suka kasance suna yi na qarya.”(10)
Sharhi:
Wannan cuta data kasance a cikin zukatan su ai ba
wani ciwo ne na jiki ba, sai ta munafurci saboda qarya
da suka kasance suna yi. Munafukai sun kasance suna
bayyana Musulunci da baki amma zuciyarsu tana kan
kafirci, suna musu da abinda basa gani. Allah (SWT)
ya ce :
A cikin Suratul Nahli aya ta 105 Allah (SWT) ya ce:
ِ ‫إِنَّما ي ْفتَ ِري الْ َك ِذب الَّ ِذين الَ ي ْؤِمنُ و َن بِآي‬
َ ِ‫ات اللّ ِه َوأ ُْولئ‬
‫س ورة‬ ‫ك ُه ُم الْ َك ِاذبُو َن‬ َ ُ َ َ َ َ
١٠٥ :‫النحل‬
Ma’ana:
“Abin sani kawai waxanda basu yi imani da ayoyin
Allah ba sune suke qirqirar qarya, kuma waxannan
sune maqaryata”.
Sharhi:
Allah (SWT) ya ce baya shiryar da waxanda suke
qaryata ayoyinSa, kuma AnnabinSa ba Maqaryaci
bane, saboda haka wanda ya qirqirawa Allah da
Manzonsa qarya shi ne mafi zalunci a halitta. Annabi
Muhammad (S.A.W.) shine mafi gaskiyar halitta tun
kafin azo masa da manzanci, wanda yayi masa sanadin
laqabin ‘Al’amin’. A lokacin da Sarkin Rum (Hiraqlu)
ya tambayi Abu Sufyan game da halayen Annabi
Muhammad (S.A.W.) ya tambaya “ko ya tava yi muku
qarya”? Sai ya ce a’a, sai (Hiraqlu) ya ce, “bai yi wa
19
mutane qarya ba yaya za’a yi yayi wa Allah?”
(Bukhari)
A cikin Suratul Taubah aya ta 77 Allah (SWT) ya ce:

ْ‫فَ أَ ْع َقَب ُه ْم نَِفاقًا فِي ُقلُ وبِ ِه ْم إِلَى َي ْوِم َي ْل َق ْونَ هُ بِ َما أَ ْخلَ ُف واْ اللّ هَ َما َو َع ُدوهُ َوبِ َما َك انُوا‬
)۷۷ :‫ْذبُو َن (سورة التوبة‬ ِ ‫يك‬
َ
Ma’ana:
“Sai ya biyar musu da munafunci a zukantansu har
zuwa ga ranar da suke haxuwa da shi,saboda savawa
Allah ga abin da suke yi masa alqawari, kuma saboda
abinda suka kasance suna yi na qarya”.
Sharhi:
Allah (SWT) ya san abin dake zukatan munafukai, sun
ce in Allah ya azurta su zasu bada sadaka kuma zasu
zama daga cikin masu gaskatawa, alhali qarya suke yi,
wannan alqawari basu cika shi ba, sakamakon wannan
qarya Allah (SWT) Ya biyar musu da munafuncinsu
har izuwa ranar da zasu haxu da Shi.
A cikin Suratul An’am aya ta 21 Allah (SWT) ya ce:
‫س ورة‬ ‫ب بِآيَاتِِه إِنَّهُ الَ ُي ْفلِ ُح الظَّالِ ُمو َن‬ ِ ِ ِ
َ ‫َو َم ْن أَظْلَ ُم م َّم ِن ا ْفَت َرى َعلَى اللّه َكذبًا أ َْو َك َّذ‬
۲١ :‫األنعام‬
Ma’ana:
“Wanene mafi zalunci daga wanda yake qirqirar qarya
ga Allah, ko kuwa ya qaryata ayoyin Sa? Lallai ne su
azzalumai ba zasu rabauta ba”.

20
Sharhi:
Allah (SWT) ya gaya mana irin azabar dake jiran masu
qaryata ayoyinSa, da masu cewa munji mun yi imani
alhali a baki kawai suka faxa. Allah (SWT) ya ce:
ِ ِ ِ
َ ‫َم تَ ُكن ف ْتنَُت ُه ْم إِالَّ أَن قَالُواْ َواللّه َرِّبنَا َما ُكنَّا ُم ْش ِرك‬
۲۳ :‫سورة األنعام‬ ‫ين‬ ْ ‫ثُ َّم ل‬
Ma’ana:
“Sa’annan kuma hanzarinsu bai kasance ba face
cewarsu, muna rantsuwa da Allah Ubangijin mu, ba
mu kasance masu yin shirka ba.”
Daga qarshe Allah (SWT) ya ce da masu qaryata
ayoyin Sa:
ِ ِ ِِ ِ َّ ِ
‫اعةُ َبغْتَةً قَالُواْ يَا َح ْس َرَتنَا َعلَى‬
َ ‫الس‬ َ ‫ين َك َّذبُوا بل َقاء اهلل َحتَّى إِذَا َج‬
َّ ‫آء ْت ُه ُم‬ َ ‫قَ ْد َخس َر الذ‬
ِ ِ ِ
‫س ورة‬ ‫آء َما يَ ِز ُرو َن‬ َ ‫َما َف َّرطْنَا ف َيها َو ُه ْم يَ ْحملُ و َن أ َْو َز َار ُه ْم َعلَى ظُ ُه و ِره ْم أَالَ َس‬
۳١ :‫األنعام‬
“Lallai ne waxanda suka qaryata game da gamuwa da
Allah sun yi asara, har idan sa’a (tashin Qiyama) taje
musu kwatsam, sai suce ya nadamar mu akan abin da
muka yi sakaci cikinta, alhali kuwa su suna xaukar
kayan su masu nauyi akan bayayyakinsu, to abinda
suke xauka ya munana”.
Allah (SWT) cikin Suratul Zumar aya ta 3 ya ce:
ِ ِ
ٌ ‫إِ َّن اهللَ الَ َي ْهدى َم ْن ُه َو َكاذ‬
ٌ ‫ب َك َّف‬
)۳ :‫ار (سورة الزمر‬
Ma’ana:
“Lallai Allah baya shiryar da wanda yake mai qarya
mai yawan kafirci”.

21
A cikin Suratul Zumar aya ta 60 Allah (SWT) ya ce:
‫َّم َم ْث ًوى‬ ِ ‫وههم مس و َّدةُ أَلَي‬ ِ ِ َّ ِ ِ
َ ‫س فى َج َهن‬
َ ْ َ ْ ُ ْ ُ ُ ‫ين َك َذبُواْ َعلَى اهلل ُو ُج‬
َ ‫َو َي ْو َم الْقيَ َام ة َت َرى الذ‬
ِ
)٦٠ :‫ين (سورة الزمر‬ َ ‫ْمتَ َكبِّ ِر‬
ُ ‫لل‬
“Kuma a ranar qiyama kana ganin waxanda suka yi
qarya ga Allah fuskokinsu suna yin baqi. Ashe babu
mazauni a cikin jahannama ga masu girman kai?”
Sharhi:
Allah (SWT) ya ce ranar lahira wasu zasu tashi da
fuskokinsu baqi qirin, waxannan sune masu qaryata
ayoyin Allah masu girma kuma suke yaxa qarya ga
Annabawansa. Wasu mutane kuma zasu tashi da
fuskokinsu fari, tas waxannan sune masu taqawa, Allah
(SWT) zai tserar dasu, kuma zasu samu babban rabo,
cuta ba zata shafesu ba kuma ba zasu zama suna baqin
ciki ba”.
A cikin Suratul Jathiyat, Allah (SWT) ya ce:
ٍ َّ‫ويل لِ ُك ِّل أَف‬
)۷ :‫اك أَثِ ٍيم (سورة الجاثية‬ ٌَْ
Ma’ana:
“Bone ya tabbata ga dukkan mai yawan qarya mai
zunubi”.
Sannan daga qarshe a cikin Suratul Mursalat Allah
(SWT) ya ce:
ِ ‫ويْل َي ْو َمئِ ٍذ لِل‬
َ ‫ْم َك ِّذب‬
)١٥ :‫ين (سورة المرسالت‬ ُ َ
Ma’ana:
“Bone ya tabbata a ranar ga masu qaryatawa”.

22
BABI NA UKU
MATSAYIN MASU GASKIYA KAMAR YADDA
SUKA ZO A CIKIN ALQUR’ANI MAI GIRMA
A cikin Suratul Tauba aya ta 106 da ta 117 – 119,
Allah (SWT) ya yi magana a kan mutum ya zama mai
gaskiya, amma ma’anar ta da bayanin saukar ta, sai an
haxa da ayar da ta gabace ta, wato aya ta 106 da 117 –
118.
ِ ِ ِ
‫يم (سورة‬
ٌ ‫يم َحك‬ ُ ُ‫ين ُم ْر َج ْو َن أل َْم ِر اهلل إِ َّما ُي َع ِّذ ُب ُه ْم َوإِ َّما َيت‬
ٌ ‫وب َعلَْي ِه ْم َواهللُ َعل‬ َ ‫اخ ِر‬
َ ‫َو َء‬
)١٠٦ :‫التوبة‬
Ma’ana:
“Kuma da waxansu waxanda aka jinkirtar da umarnin
Allah, ko dai yayi musu azaba ko kuma ya karvi
tubansu kuma Allah ne masani mai hikima”.
Sharhi:
Dangane da waxanda aka jinkirtar, Ibn Kathir a cikin
littafinsa ya ce:
Ibn Abbas da Mujahid da Ikrimah da Dhahhak da
wasunsu sun ce waxanda ake nufi anan sune Murarah
ibn Al-Arabi da Ka’ab ibn Malik da Hilal ibn Umayyah
Alwakifi da basu fita yaqin tabuka ba saboda gudun
wahala, da kuma kasala. Malam Abubakar Gumi
(Rahimahullahu ) a cikin tafsirinsa yace: waxannan ana
nufin wata qungiya wadda bata munafukai bace, amma
kuma basu fita zuwa yaqin ba, kuma basu da wani
dalili, sai kasala kawai da taushewar shaixan.
Waxannan an jinkirtar da al’amarinsu har Allah (SWT)
yayi hukunci akansu. A cikin aya ta 42 da 43 Allah

23
(SWT) ya yi bayani akan waxannan mutanen da basu je
yaqi ba, ba tare da wani uzuri ba, amma ayayin da
Annabi (S.A.W.) ya dawo daga Tabuka, sai suka je
suka faxi uzurinsu, sai Annabi (S.A.W.) ya nema musu
gafara a wajen Ubangiji. Amma Ka’ab ibn Malik da
Murarata ibn Rabi’ah da Hilal ibn Umayyah sai suka
faxi gaskiya, suka ce sun zauna ne ba don munafunci
ba, sai don kasala, ba tare da wani uzuri ba, sai Annabi
(S.A.W.) ya ce to su dakata sai abin da Allah (SWT) ya
ce akan su, aka hana kowa ya yi magana da su a cikin
Madina, har matansu na aure, suka yi kwana hamsin a
cikin matsuwa, sannan Allah (SWT) ya saukar da ayoyi
akan su:

ْ َ‫ض بِ َما َر ُحب‬ َ ‫ين ُخلِّ ُف واْ َحتَّى إِذَا‬ ِ َّ ِ


‫ت‬ْ َ‫ض اق‬ َ ‫ت َو‬ ُ ‫ت َعلَْي ِه ُم اْأل َْر‬ ْ َ‫ض اق‬ َ ‫َو َعلَى الثَّالثَ ة الذ‬
‫اب َعلَْي ِه ْم لِيَتُوبُواْ إِ َّن اهللَ ُه َو‬ ِ ِ ِ ‫َعلَْي ِهم أَن ُفس ُهم وظَنُّواْ أَن الَ مل‬
َ َ‫ْج أَ م َن اهلل إِالَّ إِل َْي ه ثُ َّم ت‬
َ َ َْ ُ ْ
)١١۸ :‫يم (سورة التوبة‬ ِ َّ ‫َّواب‬
ُ ‫الرح‬ ُ َّ ‫الت‬
Ma’ana:
“Kuma Allah (SWT) ya karvi tuba akan ukun nan
waxanda aka jinkirtar, har kasa da yalwarta tayi qunci
a kansu kuma rayukansu sukayi musu qunci, suka yi
yaqinin cewa babu mafita daga Allah face (komawa)
zuwa gare shi. Sa’annan Allah ya karvi tubarsu domin
su tabbata akan tuba. Lallai Allah ne mai karvar tuba
mai jin qai.”
Allah (SWT) kuma ya ce: a cikin Suratul Tauba aya ta
119:
)١١۹ :‫ين (سورة التوبة‬ ِ ِ َّ ‫ي ُّأيها الَّ ِذين ءامنُواْ َّات ُقواْ اهلل و ُكونُواْ مع‬
َ ‫الصادق‬ ََ ََ ََ َ َ َ
24
Ma’ana:
“Ya ku waxanda suka yi imani ku ji tsoron Allah kuma
ku kasance tare da masu gaskiya”.
Sharhi:
Wannan aya ta 119 ita ce tayi kira ga mutane da su
kasance masu gaskiya, bayan da waxannan sahabban
suka tsaya akan gaskiya, basu kare kansu da uzuri ba
duk da suna gudun fushin Manzon Allah (S.A.W.) sai
suka ji tsoron Allah (SWT) suka zauna cikin qunci har
kwana hamsin (50), duk da cewa mutane sunyi ta basu
shawarwari da su je su kare kansu kamar yadda sauran
suka yi kuma Annabi (S.A.W.) ya amsa musu ya roqa
musu gafara amma sai suka qi, suka ji tsoron Allah
suka tsaya akan gaskiya. Ibn Kathir ya kawo cikakkiyar
qissar Ka’ab ibn Malik a cikin tafisirin sa, kuma
Nawawi ya kawo shi a cikin Riyadussalihin.
A cikin Suratul Ali Imran aya ta 17 Allah (SWT) ya ce:
ِ ِِ ِِ ِ ِ َّ ‫الص ابِ ِرين و‬
ْ ‫ين بِاْأل‬
‫َس َحا ِر (س ورة آل‬ َ ‫ين َوال ُْم ْس َت ْغف ِر‬
َ ‫ين َوال ُْمنفق‬
َ ‫ين َوالْ َق انت‬
َ ‫الص ادق‬ َ َ َّ
)١۷ :‫عمران‬
Ma’ana:
“Masu haquri da masu gaskiya da masu qanqan da kai
da masu ciyarwa da masu istigfari a lokacin asuba”.
A cikin Suratul Zumar aya ta 33-35 Allah (SWT) ya
ambaci masu gaskiya inda ya ke cewa:
‫ ل َُهم َّما يَ َش آءُو َن ِعن َد‬۳۳‫ك ُه ُم ال ُْمَّت ُق و َن‬ َ ِ‫ص َّد َق بِ ِه أ ُْولَئ‬
َ ‫الص ْد ِق َو‬
ِّ ِ‫آء ب‬
َ ‫َوالذى َج‬
ِ َّ
‫َس َوأَ الَّ ِذى َع ِملُ وا َويَ ْج ِز َي ُه ْم‬ ِ ِِ َ ِ‫َربِِّه ْم ذَل‬
ْ ‫ ليُ َك ِّف َر اهلل َع ْن ُه ْم أ‬۳٤‫ين‬ َ ‫ك َج َزآءُ ال ُْم ْحس ن‬
.)۳٥-۳۳ :‫ (سورة الزمر‬۳٥‫َح َس ِن الَّ ِذى َكانُواْ َي ْع َملُو َن‬ ْ ‫َج َر ُه ْم بِأ‬
ْ‫أ‬
25
Ma’ana:
Kuma wanda ya zo da gaskiya kuma ya gaskata a
game da ita, waxannan sune masu taqawa(33) Sunada
abin da suke so wajen UbangijinSu, wannan shi ne
sakamakon masu kyautatawa(34) Domin Allah ya
kankare musu mafi munin abinda suka aikata, kuma ya
saka ijararsu da mafi kyawun abin da suka kasance
suna aikatawa(35).
Allah ya samu cikin masu gaskiya, amin.
Allah (SWT) ya ambaci masu gaskiya a cikin Suratul
Ahzab aya ta 24 inda Allah (SWT) ya ce:
ِِ ِ ِ ِ‫الص ِادق‬ ِ
‫وب َعلَْي ِه ْم إِ َّن اهلل‬ َ ‫ين إِن َش‬
َ ُ‫آء أ َْو َيت‬ َ ‫ين بِص ْدق ِه ْم َو ُي َع ِّذ‬
َ ‫ب ال ُْمنَ افق‬ َ َّ ُ‫ليَ ْج ِزى اهلل‬
۲٤ :‫سورة األحزاب‬ ‫يما‬ ِ
ً ‫ورا َّرح‬
ً ‫َكا َن غَ ُف‬
Ma’ana:
“Domin Allah ya sakawa masu gaskiya da gaskiyar su
kuma ya azabtar da munafukai idan ya so. Ko kuma ya
karvi tubansu. Lallai Ubangiji ya tabbata mai yawan
gafara mai yawan jinqai”.
Sharhi:
Allah (SWT) zai sakawa masu gaskiya saboda haqurin
da suka yi na bin tafarkinsa da cika alqawarinsu, amma
kuma ya azabtar da munafukai in yaso saboda sava
alqawari da qin gaskiya, wato umarninsa.
A cikin Suratul Ahzab aya ta 35 Allah (SWT) ya sake
ambaton masu gaskiya,yace:
ِ َ‫الص ِادق‬
۳٥ :‫سورة األحزاب‬ ...‫ات‬ َّ ‫ين َو‬ ِ ِ َّ ‫و‬...
َ ‫الصادق‬ َ

26
Ma’ana:
“Da masu gaskiya maza da masu gaskiya mata”.
ِ ِ
۳٥ :‫سورة األحزاب‬ ‫يما‬ ْ ‫َع َّد اهللُ ل َُه ْم َمغْف َرةَ َوأ‬
ً ‫َج ًرا َعظ‬ َ ‫أ‬.....
Ma’ana:
“Allah ya yi musu tanadin gafara da wani sakamako
mai girma”.
Sharhi:
Wannan yana nufin faxin gaskiya cikin zantuttuka abin
yabawa ne. Yazo cewa daga cikin sahabbai ma wasu
basu tava yin qarya ba koda a zamanin jahiliyya ne
ballantana bayan zuwan Musulunci. Ita gaskiya
alamace ta imani, qarya kuma alama ce ta munafurci.
Duk wanda ya tsaya akan gaskiya Allah (SWT) zai
tseratar da shi.
Imamu Ahmad yace daga bakin Ummu Salama matar
Annabi (S.A.W.) ta ce wannan ayar ta sauka wata rana
bayan ta ce da Annabi “me yasa mu mata ba’a ambaton
mu a Alqur’ani kamar yadda ake ambaton maza?” wata
rana yana kan munbari sai wannan aya ta sauka:
ِ ‫إِ َّن الْمسلِ ِمين والْمسلِم‬
۳٥ :‫سورة األحزاب‬ ...‫ت‬ َ ُْ ََ ُْ
Ma’ana:
“Lallai musulmai maza da musulmai mata...”
A cikin Suratul Hujurat aya ta 15 Allah (SWT) ya ce:
‫اه ُدواْ بِأ َْم َوالِ ِه ْم َوأَن ُف ِس ِه ْم‬ ِِ ِ ِ ِ َّ ِ
َ ‫َم َي ْرتَابُواْ َو َج‬ َ ‫إِنَّ َما ال ُْم ْؤمنُو َن الذ‬
ْ ‫ين َء َامنُواْ باهلل َو َر ُسوله ثُ َّم ل‬
)١٥ :‫الص ِادقُو َن (سورة الحجرات‬ َّ ‫ك ُه ُم‬ َ ِ‫اهلل أ ُْولَئ‬
ِ ‫يل‬ ِ ِ‫فِى َسب‬

27
Ma’ana:
“Muminan gaskiya kawai su ne waxanda sukayi imani
da Allah da Manzonsa sa’annan ba suyi shakka ba,
kuma suka yi jihadi da dukiyarsu da kuma rayukansu
cikin tafarkin Allah, waxannan su ne masu gaskiya”.
Sharhi:
Waxannan su ne waxanda suka yi imani na gaskiya, ba
kamar wasu qauyawan larabawa ba da suka ce sunyi
imani kawai ba. Ashe cikakken imani yana buqatar
tabbatar da gaskiya har zuci da kuma aikata duk abinda
Allah ya yi umarni da shi da gaskiya,idan an samu
hakan, haqiqa mutum zai samu wadatar zuci da jindaxi
a lokacin yin jihadi da ransa ko da dukiyar sa.

28
BABI NA HUXU
MAGANAR MANZON ALLAH (S.A.W.) AKAN
MASU GASKIYA
ِّ ‫الص ْد ِق فَ ِإ َّن‬
‫الص ْد َق‬ ِّ ِ‫ َعلَْي ُك ْم ب‬:‫ول‬ُ ‫ كَ ا َن َي ُق‬،ُ‫ُع ْن ه‬ َ ‫ض َى اهلل‬ ِ ‫ود ر‬ ٍ ِ َّ ‫أ‬
َ ُ‫َن َع ْب َد اهلل بْن َم ْس ع‬
‫الص ِد َق‬
ِّ ‫ص ِد ُق َو َيتَ َح َّرى‬ْ َ‫الر ُج ُل ي‬
َّ ‫ال‬ُ ‫َوالَ َي َز‬،‫ْجن َِّة‬ ِ ِ
َ ‫َي ْه دى إِلَى الْبِ ِّر َوالْبِ ُّر َي ْه دى إِلَى ال‬
‫ب َي ْه ِدى إِلَى الْ ُف ُج و ِر‬ ِ ِ ِ ِ ِ ‫حتَّى يكْت‬
َ ‫ب فَ ِإ َّن الْ َك ذ‬ َ ‫ب ع ْن َد اهلل ص دِّي ًقا َوإِيَّا ُك ْم َوالْ َك ذ‬ َُ َ َ
‫ب‬ ِ ِ ُ ‫والَ َي َز‬،‫ور َي ْه ِدى إِلَى النَّا ِر‬
َ ُ‫ب َحتَّى يَكْت‬ َ ‫ب َو َيتَ َح َّرى الْ َك ذ‬ُ ‫الر ُج ُل يَ ْك ذ‬ َّ ‫ال‬ ُ ‫َوالْ ُف ُج‬
ُ ِ‫ب َوفَ َج َر؟ (رواه َمال‬ ِ ‫ِع ْن َد‬
ُ ‫ أَالَ َت َرى أَنَّهُ ُي َق‬,‫اهلل َك َّذابًا‬
‫ي‬ُ ‫ك َوالْبُ َخا ِر‬ َ ‫ص َد َق َو َب َّر َو َك َذ‬
َ ‫ال‬
)‫َو ُم ْسلِ ُم‬
1. An Karvo daga Ibn Mas’ud (R.A.) ya ce:
Manzon Allah (S.A.W.) ya ce: ku riqa yin
gaskiya saboda gaskiya tana shiryarwa zuwa
aikin alkhairi, shi kuwa aikin alkhairi yana
shiryarwa zuwa aljanna, mutum ba zai gushe ba
yana gaskiya, yana qoqarin yin gaskiya har sai
an rubuta shi wurin Allah a mai gaskiya. Ku
kiyayi yin qarya saboda ita qarya tana
shiryarwa zuwa ga fajirci shi kuma fajirci yana
shiryarwa zuwa wuta, mutum bai gushe wa yana
qarya har sai an rubuta shi a wurin Allah
maqaryaci. Ba ka ganin ana cewa wane yayi
gaskiya yayi aikin alkhairi yayi qarya yayi aikin
fajirci. Malik da Bukhari da Muslim.)
َ َ‫صلَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم ق‬
‫ "أ َْربَ ٌع َم ْن‬:‫ال‬ َ ‫َن النَّبِ َّي‬
َّ ‫ أ‬،ُ‫ُع ْنه‬
َ ‫ض َى اهلل‬ َ ْ
ِ ‫َعن َع ْب ِد‬
ِ ‫اهلل بْ ِن َعم ٍر ر‬
ْ
ِ
‫ص لَةٌ م َن‬ ِ ِ ِ ِ ِ ِ ِ ِ ِ
ْ ‫ت في ه َخ‬ ْ َ‫ص لَةٌ م ْن ُه َّن َك ان‬ْ ‫ت في ه َخ‬ ْ َ‫ص ا َو َم ْن َك ان‬
ً ‫ َخال‬:‫ُك َّن في ه َك ا َن ُمنَاف ًق ا‬

29
َ ‫اه َد غَ َد َر َوإِذَا َخ‬
‫اص َم‬ َ ‫ب َوإِذَا َع‬ َ ‫اق َحتَّى يَ َد َع َها إِذَا أُوتُ ِم َن َخ ا َن َوإِذَا َح د‬
َ ‫َّث َك َذ‬
ِ ‫الن َف‬
ِّ
)‫" (رواه البخاري‬.‫فَ َج َر‬
2. An karvo daga Abdullahi xan Amr xan Ass cewa
Manzon Allah (S.A.W.) ya ce: abu guda huxu
duk wanda yake dasu ya zama cikakken
munafuki, wanda yake da xaya daga ciki yana
da halin munafurci, har sai ya bar shi, idan an
amince masa ya yi ha’inci, idan ya yi magana
sai yai karya, idan an yi alqawari da shi, sai ya
yi yaudara. Idan an yi rigima da shi sai ya wuce
iyaka”. (Bukhari da Muslim suka ruwaito)
‫صلَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم‬ ِ ِ ‫ال لِرس‬ َّ ‫ أ‬:ُ‫ُع ْنه‬ ِ ‫َعن ص ْفوا َن بْن سلَْي ٍم ر‬
َ ‫ول اهلل‬ ُ َ َ َ‫َن َر ْجالً ق‬ َ ‫ض َى اهلل‬ َ ُ َ ََ ْ
‫ "الَ َخ ْي َر فِي‬:‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم‬ ِ ُ ‫ال رس‬
َ ‫ول اهلل‬ ُ َ َ ‫ول اهلل؟ َف َق‬ َ ‫ب ْام َرأَتِي يَا َر ُس‬ ِ
ُ ‫أَ ْك ذ‬
ِ ُ ‫ال رس‬ ِ ‫اهلل أ‬
ِ ‫ول‬ ِ ‫الْ َك ِذ‬
ُ‫ص لَّى اهلل‬ َ ‫ول اهلل‬ ُ ُ‫َع ُد َها َوأَق‬
ُ َ َ ‫ َف َق‬.‫ول ل ََه ا‬ َ ‫الر ُج ُل يَا َر ُس‬
َّ ‫ال‬َ ‫" َف َق‬.‫ب‬
ِ
".‫ك‬ َ َ‫ "الَ ُجن‬:‫َعلَْيه َو َسلَّ َم‬
َ ‫اح َعلَْي‬
3. “An karvo daga Malik daga Safwan xan
Sulaiman cewa wani mutum ya ce wa Manzon
Allah (S.A.W.) zan iya yin qarya ga matata ya
Rasulullah? Sai Manzon Allah (S.A.W.) ya ce
babu wani alkhairi a yin qarya, sai mutumin ya
ce zan iya yi mata alqawari na gaya mata (zan
yi mata kaza?) sai Manzon Allah (S.A.W.) ya ce
baka da wani laifi”. (Imamu Malik ya ruwaito)
ِ ‫ال لُْقم ا ُن‬
‫ص ْد ُق‬ َ ِ‫ْقم ا َن َما َبلَ َغ ب‬ ِ ِ‫ أَنَّه ق‬:‫أَنَّه بلَغَ ه‬
َ َ ‫ض َل َف َق‬
ْ ‫ك َما َن َرى يريدون الْ َف‬ َ ‫يل لل‬ َ ُ ُ َُ
".‫يث َوأ ََداءُ اْأل ََمانَِة َوَت ْر ُك َما الَ َي ْعنِينِى‬
ِ ‫الْح ِد‬
َ

30
4. “Imamu Malik ya faxa min cewa labari ya zo
masa cewa an tambayi Luqman yaya aka yi ka
zamo haka,(suna nufin) da yaya ya samu
wannan xaukakar? Luqman ya ce: da gaskiya a
magana da isar da amana da barin abin da ba
ruwa na”. (Imamu Malik ya ruwaito).
ِ ٍ
ِ ‫ود ر‬ ِ َّ ‫أ‬
‫ت‬
ُ ‫ب َوتُن َك‬
ُ ‫ال ال َْع ْب ُد يَ ْك ذ‬
ُ ‫ الَ َي َز‬:‫ول‬
ُ ‫ َك ا َن َي ُق‬،ُ‫ُع ْن ه‬
َ ‫ض َى اهلل‬ َ ُ‫َن َع ْب َد اهلل بْ ِن َم ْس ع‬
".‫ين‬ ِِ ِ ِ ِ ‫فِي َق ْلبِ ِه نَ َكتةً سو َداء حتَّى يسو ُّد َقلْبه ُكلُّه َفيكْت‬
َ ‫ب عن َد اهلل م َن الْ َكاذب‬ َ َ ُ ُ ُُ َ ْ َ َ َ ْ َ َ
5. “Imamu Malik ya faxa mana: labari ya zo masa
cewa Abdullahi xan Mas’ud ya kasance yana
cewa, matuqar bawa yana qarya za’a rinqa xiga
baqin xigo a zuciyarsa har zuciyarsa ta yi
baqiqirin, sai a rubuta shi a wurin Allah a cikin
maqaryata”. (Imamu Malik ya ruwaito).
6. “Manzon Allah (S.A.W.) ya ce: na umarce ku da
ku dinga yin gaskiya saboda ita qofa ce daga
cikin qofofin Aljannah. Ku kiyayi yin qarya
domin ita, qofa ce daga qofofin wuta”.
‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه‬ ِ ِ ‫ قِي ل لِرس‬:‫ال‬ َ َ‫ أَنَّهُ ق‬،ُ‫ُع ْن ه‬ ِ ‫َعن ص ْفوا َن بْن س لَْي ٍم ر‬
َ ‫ول اهلل‬ َُ َ َ ‫ض َى اهلل‬ َ ُ َ َ َ ْ
‫يل‬ ِ
َ ‫ال َن َع ْم فَق‬َ ‫يل لَهُ أَيَ ُكو ُن ال ُْم ْؤِم ُن بَ ِخيالً َف َق‬ ِ َ ‫َو َسلَّ َم أَيَ ُكو ُن ال ُْم ْؤِم ُن َجبَانًا َف َق‬
َ ‫ال َن َع ْم فَق‬
)‫" (رواه مالك‬.َ‫ ال‬:‫ال‬ َ ‫لَهُ أَيَ ُكو ُن ال ُْم ْؤِم ُن َك َّذابًا؟ َف َق‬
7. “Malik ya gaya mana daga Safwan xan
Salaiman ya ce: ance da Manzon Allah (S.A.W.)
shin mumini zai iya kasancewa matsoraci? ya ce
na’am, akace shin mumini zai iya kasancewa
marowaci? ya ce na’am, sai aka daxa cewa shin

31
mumini zai iya kasancewa maqaryaci? Sai ya ce
a’a”.
)‫" (رواه البخاريى ومسلم‬.‫ْح ِديث‬ ُ ‫"إِيَّا ُك ْم َوالظَّ َّن فَِإ َّن الظَّ َّن أَ ْك َذ‬
َ ‫ب ال‬
8. “A wani hadisin ya ce ku daina mummunan zato
saboda mummunan zato mafi qaryar zance ne”.
‫ "ثَالَثَ ةُ الَ يُ َكلِّ ُم ُه ُم اهلل‬:‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم‬ ِ ُ ‫ال رس‬
َ ‫ول اهلل‬ ُ َ َ َ‫ ق‬،‫ال‬ َ َ‫َع ْن أَبِي ُه َر ْي َرةَ ق‬
ٌ ‫ك َك َّذ‬
‫اب‬ ٌ ِ‫ َو َمل‬،‫ان‬ ٍ ‫ َش ْي ٌخ َز‬:‫اب أَلِيم‬ ِ ِ
ٌ ٌ ‫َي ْو َم الْقيَ َامة َوالَ ُي َز ِّكي ِه ْم َوالَ يَنظُُر إِل َْي ِه ْم َول َُه ْم َع َذ‬
)‫" (رواه مسلم‬.‫َو َعائِ ُل ُم ْستَ ْكبٌِر‬
9. “Manzon Allah (S.A.W.) ya ce mutum uku Allah
ba zai yi magana da su ba, ba zai tsarkake su
ba, bazai kalle su ba a ranar alqiyama, kuma
suna da azaba mai raxaxi; tsoho mazinaci,
shugaba maqaryaci da talaka mai girman kai”.
‫ك بِ ِه الْ َق ْو َم‬ ْ ُ‫يث لِي‬
َ ‫ض ِح‬ ِ ‫ِّث بِالْح ِد‬ ِِ
َ ُ ‫"ويْل للَّذي يُ َح د‬
ِ
َ ‫ال النَّبِ ُّي‬
َ :‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ه َو َس لَّ َم‬ َ َ‫ق‬
)‫" (رواه أبو داود‬.ُ‫ب َويْ ٌل لَهُ َويْ ٌل لَه‬ ِ
َ ‫َفيَكْذ‬
10. “Manzon Allah (S.A.W.) ya ce, tsananin azaba
ya tabbata ga wanda zai ba da labari don ya sa
mutane dariya, sai ya yi qarya, azaba ta tabbata
a gare shi, azaba ta tabbata a gare shi”.
Ruwayar At-Tirmidhi da Abu Dawud da Nisa’i
ِ ْ‫ت فِي َرب‬
‫ض‬ ٍ ‫ "أَنَا َز ِعيم بِب ْي‬:‫ص لَّى اهلل َعلَْي ِه وس لَّم‬ ِ ُ ‫ال رس‬ َ َ‫َع ْن أَبِي أ َُم َامةَ ق‬
َ ٌ َ ََ ُ َ ‫ول اهلل‬ ُ َ َ َ‫ ق‬،‫ال‬
‫ب‬ ِ ِ ِ ‫ت فِي وس ِط ال‬ ٍ ‫الْجن َِّة لِمن َت ر َك ال ِْم راءة وإِن َك ا َن م ِح ًّقا وبِب ْي‬
َ ‫ْجنَّة ل َم ْن َت َر َك الْ َك ذ‬
َ ََ ََ ُ َ َ َ َ َْ َ
ِ ِ ِ ٍ ِ
)‫" (رواه البخاري‬.ُ‫س َن ُخلَُقه‬ َّ ‫ْجنَّة ل َم ْن َح‬ َ ‫َوإِن َكا َن َما ِز ًحا َوبَب ْيت في أَ ْعلَى ال‬

32
11. “An Karvo daga Abu Umamah, Allah ya qara
yadda a gare shi, ya ce: Manzon Allah (S.A.W.)
ya ce: na lamunce samun gida a cikin farfajiyar
Aljanna ga wanda ya bar gardama ko da shi ne
mafi gaskiya, da wani gida a tsakiyar Aljanna
ga wanda ya bar qarya koda da barkwanci ne,
da wani gidan a qololuwar Aljannah ga wanda
ya kyautata halayensa”. (Bukhari ne ya ruwaito
shi da isnadi mai kyau.)
‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه‬ ِ ِ ‫ْت ِمن رس‬ ِ َ َ‫ض ي اهلل َع ْنهما ق‬ ِ ِ
َ ‫ول اهلل‬ ُ َ ْ ُ ‫ال َحفظ‬ َ ُ ُ َ ‫َو َع ْن َح َس ِن بْ ِن َعل ٍّي َر‬
ِ ِ
‫" (رواه‬.ٌ‫ب ِريبَة‬ َ ‫الص ْد َق طُ َمانينَةٌ َوإِ َّن الْ َكذ‬
ِّ ‫ك فَِإ َّن‬َ ُ‫ك إِلَى َما الَ يُ ِريب‬ ْ ‫َو َسلَّ َم َد‬
َ ُ‫ع َما يُ ِريب‬
)‫الترمذي وقال هذا حديث حسن صحيح‬
12. “An karvo daga Hassan xan Aliyu Allah ya qara
yarda a gare su cewa: na haddace daga wurin
Manzon Allah (S.A.W.) ya na cewa kabar abin
da kake kokwanto zuwa abinda ba ka kokwanto,
saboda gaskiya natsuwa ce, qarya kuma
kokiwanto ce”. (At-Tirmidhi ne ya ruwaito kuma
hadisin mai kyau ne ingantacce).
‫ "الَ ُي ْؤِم ُن‬:‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم‬ ِ ُ ‫ قاَ َل رس‬،‫ال‬
َ ‫ول اهلل‬ َُ َ َ‫ض َي اهللُ َع ْنهُ ق‬ ِ ‫َعن أَبِي ُهر ْيرةَ ر‬
َ َ َ ْ
ِ ِ ِ ِ ِ ِ َّ
".‫ص ادقًا‬ َ ‫اء َوإن َك ا َن‬ َ ‫احة َو َي ْت ُر َك الْم َر‬
َ ‫ب م َن ال َْم َز‬ َ ‫ال َْع ْب ُد اْ ِإل‬
َ ‫يما َن ُكلهُ َحتَّى َي ْت ُر َك الْ َكذ‬
)‫(رواه أحمد والطبرانى‬

13. “An karvo daga Abu Huraira, ya ce: Manzon


Allah (S.A.W.) ya ce bawa ba zai yi cikakken
imani ba har sai ya bar qarya a cikin wasa, da
kuma musu koda yana da gaskiya”. Ahmad da
33
Xabarani ne suka ruwaito (Isnadinsa mai rauni
ne)

34
BABI NA BIYAR
ILLAR QARYA A CIKIN AL’UMMA

َ :‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم‬


‫"علَْي ُك ْم‬ ِ ُ ‫ال رس‬
َ ‫ول اهلل‬ ُ َ َ َ‫ ق‬،‫ال‬ َ َ‫ض َي اهللُ َع ْن هُ ق‬ ِ ‫اهلل ر‬ ِ ِ
َ ‫َع ْن َع ْب د‬
‫الر ُج ُل‬َّ ‫ال‬ُ ‫ْجن َِّة َو َما َي َز‬ ِ ِ
َ ‫الص ْد َق َي ْه دى إِلَى الْبِ ِّر َوإِ َّن الْبِ َّر َي ْه دى إِلَى ال‬ ِّ ‫الص ْد ِق فَ ِإ َّن‬
ِّ ِ‫ب‬
ِ ِ ِ ِ ِ
‫ب‬ َ ‫ب فَِإ َّن الْ َك ذ‬ َ ‫الص ْد َق َحتَّى يُكْتَب ع ْن َد اهلل ص دِّي ًقا َوإِيَّا ُك ْم َوالْ َك ذ‬ ِّ ‫ص ُد ُق َو َيتَ َح َّرى‬ ْ َ‫ي‬
ِ ُ ‫ور َي ْه ِدي إِلَى النَّا ِر َو َما َي َز‬ ِ
‫ب َو َيتَ َح َّرى‬ُ ‫الر ُج ُل يَ ْك ذ‬ َّ ‫ال‬ َ ‫َي ْه دى إِلَى الْ ُف ُج و ِر َوإِ َّن الْ ُف ُج‬
)‫" (رواه البخاري ومسلم‬.‫اهلل َك َّذابًا‬ ِ ‫الْ َك ِذب حتَّى يكْتَب ِعنَد‬
ُ َ َ
Ma’ana:
“Daga xan Mas’ud ya ce: Manzon Allah (S.A.W.) ya
ce: Na umarce ku da gaskiya domin gaskiya tana
shiryarwa zuwa kyakkyawan aiki, shi kuma
kyakkyawan aiki yana shiryarwa zuwa Aljanna, mutum
ba zai gushe ba yana gaskiya kuma yana qoqarin yin
gaskiya, har sai an rubuta shi a wurin Allah a
matsayin mai gaskiya. Kuma na hane ku da qarya,
lallai ita qarya tana shiryarwa zuwa fajirci, shi kuwa
fajirci yana shiryarwa zuwa wuta, mutum ba zai gushe
ba yana yin qarya kuma yana qoqarin yin qarya har
sai an rubuta shi a wurin Allah a maqaryaci”.
Sharhi:
Tun daga duniya matsayin maqaryaci yake tabbata.
Wannan illar tana shafar matsayin mutum ne tun daga
duniya saboda dalilin qarya na biyar da na kawo a
baya. Yayin da ya zamanto mutum ba shi da qarfin
zuciyar da zai iya cewa eh ko a’a to ya shiga wani hali
na halaka, domin zai auri qarya domin kunya ko nauyi
ko kuma yana gudun kar aga kasawar sa. Sai ya

35
zamanto idan an zo masa da buqata ta taimako sai ya ce
a zo a same shi a gida ko a wurin aiki, alhali ya san tun
farko abin nan ba zai yiwu ba, amma girman kai da
yaudara sun hana shi bada haquri da nuna rashin
yiwuwar biyan buqata. Sai ya xauki alqawari ga mutum
in ya zo, sai ya ce, ya dawo gobe ko jibi, kai koma ya
ce ace bayanan ko ba ya gari kai har ma ya qara da
rantsuwa, haka zai ta yi har ya gajiyar da mai nema, ya
dai na zuwa da kansa. Shi a wajensa wai ai ya yi wayo,
bai san cewa ya yi wa rayuwarsa babbar illa ba har
bayan ransa, domin duk inda ake zancensa shi wanda
ya yaudara zai qara tabbatarwa da masu zancen,
halayensa. Kai koda tararwa ya yi ana faxar
alkhairinsa, sai ya qaryata, ya ce, ai wane mutumin
banza ne, ba ya cika alqawari, ga shi da qarya baya
tsoron Allah, domin kuwa halayyar da aka nuna masa
ke nan. Kuma da wani alkhairi zai taso game da shi, to
sai ya soke shi. To ka ga wannan qarya da ya yiwa
mutum xaya ta jawo mutane da yawa sun xauke shi a
maqaryaci, kuma koda akwai wanda bai san shi ba a
cikin taron, shima in ya ji an ambaci sunansa, haka zai
mayar. Sannan kuma shaixan ya qara masa girman kai,
wai ai shi ya iya (ball) da mutane, shi ke nan kuma har
ya zamar masa jiki, har sai an tabbatar (rubuta) da shi a
matsayin maqaryaci, kuma da za’a zauna zaman
makokinsa (bayan rasuwa) tun kafin a rufe shi, za ayi
ta mai da labaran halayensa har sai Mala’ikun dake
wajen sun rubuta shi a maqaryaci. Zancen Annabi tsira
da amincin Allah su tabbata a gare shi ya cika, ya

36
tabbata. Kuma ko da wata rana xansa zai yi qarya, sai
ka ji ance ai bai xauka a qasa ba, ai mahaifinsa ya fi
kowa iya qarya. Allah (SWT) ya sa mu daga cikin
masu gaskiya amin.
Allah (SWT) ya umarci Musulmi da ya faxi
gaskiya, komai tsanani, in an tambaye shi game da
magana (labari) ya faxi iya abin da ya faru, kada ya
qara da abinda ba’a tambaye shi ba, kada kuma ya
zalunci mutumin da ake neman labarin game da shi (ya
faxi abinda ba akan idonsa aka yi ba,ko ya ji ance,ko da
ma halinsa ne),saboda qiyayya kawai.Kuma,komai
kusancinka da mutum kada ka boye gaskiya domin
gudun hukunci.Allah (SWT) a cikin suratul Ma’ida aya
ta 9 ya ce :

‫اء بِال ِْق ْس ِط َواَل يَ ْج ِر َمنَّ ُك ْم َشنََآ ُن َق ْوٍم َعلَى‬ ِ ِ ‫يا أ َُّيها الَّ ِذين آَمنُوا ُكونُوا َق َّو ِام‬
َ ‫ين للَّه ُش َه َد‬
َ َ َ َ َ
ِ
‫ب ل َّلت ْق َوى َو َّات ُق وا اللَّهَ إِ َّن اللَّهَ َخبِ ٌير بِ َما َت ْع َملُ و َن (سورة‬ ِ ِ
ُ ‫أَاَّل َت ْع دلُوا ا ْع دلُوا ُه َو أَ ْق َر‬
)۹ :‫المائدة‬
Ma’ana:
“Ya ku waxanda suka yi imani! Ku kasance masu
tsayin daka domin Allah; masu shaida da adalci.kuma
kada qiyayya da wasu mutane ta xauke ku a kan ba za
ku yi adalci ba. Ku yi adalci. Shi ne mafi kusa ga
taqawa.Lallai Allah masani ne ga abinda kuke
aikatawa.”

Allah (SWT ) ya ce a cikin Suratun Nisa’i aya ta 135:

37
‫آء هلل َول َْو َعلَى أَْن ُف ِس ُك ْم أَ ِو ال َْولِ َديْ ِن‬ ِ ِ ِ ‫ّذين ءامنُوا ُكونُوا َقو ِام‬
َ ‫ين بالق ْسط ُش َه َد‬ َ ّ
ِ
َ َ َ ‫يأيّهاَ ال‬
‫ين إن يَ ُك ْن غَـنِيّاً أ َْو فَِق يراً فَاهللُ أ َْولَى بِ ِه َما فَالَ َتتَبِعُ وا اْل َْه َوى أ ْن َت ْع ِدلُوا َوإ ْن‬ َ ِ‫َو األق َْرب‬
)١۳٥ :‫إن اهللَ َكا َن بِ َما َت ْع َملُو َن َخبِيراً (سورة النساء‬ َّ َ‫ضواْ ف‬ُ ‫َتل ُْو~ ْأو ُت ْع ِر‬
:Ma’ana
“Ya ku waxanda suka yi imani!ku kasance masu
tsayuwa da adalci, masu shaida saboda Allah, ko da a
kanku ne ,ko kuwa mahaifa da mafi kusantar zumunta,
ko (wanda ake yiwa shaida ko a kansa)ya kasance
mawadaci ko matalauci, to Allah ne mafi cancanta da
al’amarinsu,saboda haka kada ku bibiyi son zuciya,
har ku karkata, kuma idan kuka karkata da magana,ko
kuka kau da kai,to, lallai ne Allah ya kasance masani
ga abinda kuke aikatawa”(135)
Akwai daga mutane masu cewa, “na ji ance,
amma ba zan qara abin da ba’a ce ba”, to idan abin da
aka ce xinnan vatanci ne fa? Ko kuma zargi ne? Kamar
ka ce: “ance wane mazinaci ne” to idan zargi ne fa!! Ka
ga ka zalunce shi, domin ka vata shi akan baka da
tabbas, kuma ko ranar da ka san gaskiya, baza ka iya
komawa kace: ya yafe maka, kuma ba zai iya komawa
ya warwarewa waxancan mutanen gaskiyar maganar
ba, Allah (SWT) a cikin Suratul Nur aya ta 4 ya ce:

َ‫ين َج ْل َدةً َوال‬ِ ِ َ‫ات ثُ َّم لَم ي أْتُواْ بِأَربع ِة ُش ه َداء ف‬


ِ َ‫والَّ ِذين يرم و َن الْم ْحص ن‬
َ ‫وه ْم ثَ َم ان‬
ُ ‫اجل ُد‬
ْ َ َ ََْ َْ َ ُ ُ َْ َ َ
ِ
)٤ :‫ك ُه ُم الْ َفس ُقو َن (سورة النور‬ ِ
َ ‫َت ْقَبلُواْ ل َُه ْم َش َه َد ًة أَبَ ًدا َوأ ُْولَئ‬
Ma’ana:
“Kuma wanda kewa mata masu kamun kai qazafi,
sa’annan kuma ba su je da shaidu huxu ba, to ku yi
38
musu bulala tamanin, kuma kada ku karvi wata shaida
ta su, har abada, waxannan su ne fasiqai”.
Sharhi:
Wannan ayar tana bada haddin qazafi, bulala tamanin
ga xa, arba’in ga bawa in ya yi wa ‘ya qazafi. Mafi
girma daga cikin hukuncin ma, shi ne kada a karvi
shaidarsa har abada (sai in ya tuba ya daina) idan
namiji ne aka yi wa qazafin hukuncin xaya ne, har sai
in mutum ya bada shaida kamar yadda aka nema. Idan
mai zargin ya kasa bada shaida, wato ya tabbatar da
gaskiyar maganar, to hukunci uku ne, kamar yadda ya
zo a tafsir Ibn Kathir, na farko a yi masa bulala
tamanin, na biyu kada a qara karvar shaidar sa har
abada, na uku za’a nuna shi a matsayin fajiri marar
kyakkyawar xabi’a (‫ق‬ ِ ‫سنُ ا ْل ُخ ْل‬
ِ ‫ ) ُح‬a gaban Allah (SWT) da
kuma mutane. Sannan Annabi (S.A.W.) ya ce da masu
cewa “an ce”:
)‫" (رواه مسلم‬.‫ِّث بِ ُك ِّل َما َس ِم َع‬ َ ‫" َك َفى بِال َْم ْر ِء إِثْ ًما أَ ْن يُ َحد‬
Ma’ana:
“Ya isa laifi ga mutum ya dinga zantar da duk abin da
ya ji”.
‫الر ُج َل إِ َم ًاما َي ْقتَ ِدى بِ ِه َحتَّى يَ ْم َس ك َع ْن‬
َّ ‫ الَ يَ ُك و ُن‬:‫ال َع ْب ُد ال َّر ْح َم ِن بْ ِن َم ْه ِدي‬
َ َ‫ق‬
".‫ض َما َس ِم َع‬ ِ ‫َب ْع‬
Ma’ana:
“Abdurrahman ibn Mahdiy ya ce: “mutum ba zai
kasance shugaba abin koyi ba har sai ya kame (ya yi
shiru) daga wasu abubuwan da ya ji”. (ba sai ya bada
labarinsu ba)
39
BABI NA SHIDA
ALAQAR QARYA DA MUNAFURCI, HASSADA,
ANNAMIMANCI DA GIBA (GULMA)
Munafuki shi ne marar gaskiya, mai fuska biyu, mai
zance biyu, mai voye gaskiyar sa, ya nuna yana tare da
kai a zahiri (bayyane), amma a zuciyar sa baya tare da
kai, in an yi amana da shi, sai ya vata, ya ci amanar, ya
tona asirin da aka yi alhali yana nuna cewa yana tare da
kai. Annabi (S.A.W.) ya ce:
ٌ‫ص لَة‬
ْ ‫يه َخ‬ ِ ِ‫ت ف‬ْ َ‫صلَةٌ ِم ْن ُه َّن َكان‬
ْ ‫ت فِ ِيه َخ‬
ْ َ‫صا َو َم ْن َكان‬ ِ ِ ِِ
ً ‫ َخال‬،‫أ َْربَ ٌع َم ْن ُك َّن فيه َكا َن ُمنَاف ًقا‬
‫اه َد غَ َد َر َوإِذَا‬
َ ‫ب َوإِذَا َع‬ َ ‫اق َحتَّى يَ َد َع َها إِذَا ائتُ ِم َن َخ ا َن َوإِذَا َح د‬
َ ‫َّث َك َذ‬ ِّ ‫ِم َن‬
ِ ‫الن َف‬
)‫" (رواه البخاري‬.‫اص َم فَ َج َر‬
َ ‫َخ‬
Ma’ana:
“Duk wanda ya ke da alamomi guda huxu to ya zama
munafuki tsantsa, wanda kuma yake da xaya daga
cikin su, to yana da alama ta munafunci har sai ya
barta, in yayi zance sai ya yi qarya, in an amince masa
sai yayi ha’inci, in anyi alqawari da shi sai ya sava, in
ya samu savani da wani (faxa) sai ya yi maganganu na
vatanci”.
A wani hadisin kuma Manzon Allah (S.A.W.) ya ce:
‫ "آيَ ةُ ال ُْمنَ افِ ِق‬:‫ال‬
َ َ‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم ق‬ ِ
َ ‫ َع ِن النَّبِ ِّي‬،ُ‫َع ْن أَبِي ُه َر ْي َرة َرض َي اهللُ َع ْنه‬
)‫" (رواه البخاري وسلم‬.‫ف َوإِذَا ْاؤتُ ِم َن َخا َن‬ َ َ‫ب َوإِذَا َو َع َد أَ ْخل‬ َ ‫ إِذَا َحد‬:‫ث‬
َ ‫َّث َك َذ‬ ٌ َ‫ثَال‬
Ma’ana:

40
“Alamomin munafuki guda uku ne, in yayi zance sai ya
yi qarya, in an amince masa ya yi ha’inci, in yayi
alqawari ya sava”.
Munafurci iri biyu ne,na farko shine wanda muka
ambata ahadisan da suka gabata,shi baya futar da
mutum daga musulunci,saidai laifi ne mai girma.Na
biyu shi ne wanda yake boye munafurcinsa a
zuciyarsa,wannan yana futar da mutum daga musulunci
domin yana chutar da addini,kuma shine wanda
Allah (SWT) a cikin Suratut Tauba aya ta 67 da 68 ya
ce:
ِ ‫ض ي أْمرو َن بِ الْم ْن َك ِر وي ْنه و َن َع ِن الْمع ر‬ ِ ُ ‫ات بع‬
ْ َ ِ ‫المنُاَفِ َق‬ ِ
‫وف‬ ُ َْ َ ََ ُ ُ ُ َ ٍ ‫ض ُه ْم م ْن َب ْع‬ ْ ‫المنُ اَف ُقو َن َو‬
ْ
)٦۷(‫اس ُقو َن‬ ِ ‫ضو َن أَي ِديهم نَسوا اهلل َفنَ ِسيهم إِ َّن الْمنَ ِاف ِقين ُهم الْ َف‬ ِ
ُ َ ُ ْ ُ َ َ ُ ْ ُ َ ْ ُ ‫َو َي ْقب‬
‫ين فِ َيها ِه َي َح ْس ُب ُه ْم َول ََعَن ُه ُم‬ ِ ِ ‫ات والْ ُك َّفار نَار جهن‬
َ ‫َّم َخال د‬َ ََ َ َ
ِ ِ
َ ‫ين َوال ُْمنَاف َق‬
ِِ
َ ‫َو َع َد اهللُ ال ُْمنَافق‬
.)٦۸-٦۷ :‫) (سورة التوبة‬٦۸(‫يم‬ ِ ‫اهلل ُولَهم َع َذ‬
ٌ ‫اب ُمق‬ٌ ُْ َ
Ma’ana:
Munafukai maza da munafukai mata,sashensu daga
sashe, suna umarni da abun qi,kuma suna hani daga
alheri, suna damqewar hannayensu, sun mance da
Allah,sai ya manta dasu. Lallai munafukai su ne
fasiqai (67)
Allah yayi wa’adi ga munafukai maza da munafukai
mata da kafirai da wutar Jahannama, suna
madawwama a cikinta. Ita ce ma’ishiyarsu. Kuma
Allah ya la’ance su, kuma suna da azaba zaunanniya
(68).

41
A cikin Suratun Nisa’i aya ta 138, 140 da 145 Allah
(S.W.T) ya ce:
ِ َّ ‫ين بِأ‬ ِِ
)١۳۸ :‫يما (سورة النساء‬ ً ‫َن ل َُه ْم َع َذابًا أَل‬ َ ‫بَ ِّش ِر اْل ُْمنَافق‬
)١٤٠ :‫َّم َج ِميعًا (سورة النساء‬ ِ ‫إِ َّن اهللَ ج ِامع الْمنَافِ ِقين والْ َكافِ ِر‬....
َ ‫ين في َج َهن‬ َ ََ ُ ُ َ
ِ َّ‫األس َف ِل ِمن النَّا ِر ولَن تَ ِج َد ل َُهم ن‬
:‫ص ًيرا (س ورة النس اء‬ ِ ‫إِ َّن الْمنَ افِ ِقين فِي ال د‬
ْ ْ َ َ ْ ‫َّرك‬ ْ َ ُ
)١٤٠
Ma’ana:
“Ka yi wa munafukai bushara da cewa lallai suna da
azaba mai raxaxi”. (138).
Allah (SWT) ya tanadarwa munafukai azaba mai
raxaxi. Zunubinsu ya girmama har Allah (SWT) ya
haxa azabarsu data kafirai, Allah (SWT) ya ce:
Ma’ana:
“Lallai Allah mai tara munafukai da kafirai ne a cikin
Jahannama gaba xaya”. (140).
Lallai wasu daga cikin Malamai sun ce: ai azabar
munafukai tafi ta kafirai ko mushrikai, sai da Allah
(SWT) ya fara ambaton munafukai kafin Kafirai a cikin
wannan ayar.
Sannan Allah (SWT) ya sake cewa:
Ma’ana:
“Lallai ne, munafukai suna magangara mafi qasqanci
daga wuta. kuma ba zaka sama musu mataimaki ba”.
(145).

ALAQAR HASSADA DA QARYA


Hassada ita ce baqin ciki da arziki ko xaukaka ko wata
baiwa ta musamman kamar ilimi da Allah (SWT) ya
42
kan bawa mutum. Ta kai mutane suna hassada da
nasabar da Allah (SWT) ya yi wa wani mutum.
Hassada ita ce ka so wannan baiwar ko arziki da Allah
(SWT) ya yi wa mutum ya lalace ya rasa shi har abada.
Farkon hassada ita ce wadda shaixan ya yi wa Annabi
Adam, ya yi girman kai yana jin cewa ai halittar sa tafi
ta mutum xaukaka, tunda shi an halicce shi da wuta,
mutum kuma da turvaya, saboda haka yayin da Allah
(SWT) ya ce da Mala’iku acikin suratul Baqara aya ta
34:
ِِ ِ ِ ِ
‫اس تَكَْب َر َو َك ا َن َم َن‬ َ ‫آلد َم فَ َس َج ُدوا إالَّ إبْل‬
ْ ‫يس أَبَى َو‬ ْ ‫َوإِ ْذ ُقلْنَا لل َْمالَئِ َك ة‬
َ ْ‫اس ُج ُدوا‬
ِ
)۳٤ :‫ين (سورة البقرة‬ َ ‫الْ َكاف ِر‬
Ma’ana:
“Kuma a lokacin da muka ce da Mala’iku ku yi sujjada
ga Adamu, sai suka yi sujjada face Iblisu ya qi kuma
yayi girman kai kuma ya kasance daga kafirai”.
Sai kuma Allah (SWT) ya bamu labarin yadda hassadar
shaixan ta kai su Adamu ga barin Aljannah da ya yi
musu huxubar ci daga abin da Allah (SWT) ya hana su
Allah yace acikin suratul Baqara aya ta 36:
‫ض َع ُد ٌّو‬ ُ ‫الش ْيطَا ُن َع ْن َها فَأَ ْخ َر َج ُه َما ِم َّما َكانَا فِي ِه َو ُقلْنَا ْاهبِطُ واْ َب ْع‬
ٍ ‫ض ُك ْم لَِب ْع‬ َّ ‫فَأ ََزلَّ ُه َما‬
)۳٦ :‫ض ُم ْسَت َق ٌّر َو َمتَاعٌ إِلَى حي ٍن (سورة البقرة‬ ِ ‫َولَ ُك ْم فِي اْأل َْر‬
Ma’ana:
“Sai shaixan ya tavar dasu daga barin ta, sai ya fitar
dasu daga abinda suka kasance a cikinsa, kuma muka
ce: “ku sauka sashen ku na maqiyi ga sashe,”kuma

43
kuna da, acikin qasa matabbata da jin daxi zuwa ga
wani lokaci”.
Hakanan hassada itace tasa xan Annabi Adamu ya
kashe xanuwansa domin shi ba’a karvi sadakar sa ba.
Allah ya bamu labarin Qabila da Habila acikin suratul
Ma’ida aya ta 27:
‫َم ُيَت َقبَّ ْل ِم َن‬ ِ ِ ‫ادم بِ الْح ِّق إِ ْذ َق َّربا ُقربانًا َفت ُقبِِّ ل ِمن أ‬
ْ ‫َح ده َما َول‬
َ ْ َ ُ َْ َ َ َ َ ‫َواتْ ُل َعلَْي ِه ْم َنبَ أَ ْابنَى َء‬
ِ ِ
)۲۷ :‫ين (سورة المائدة‬ َ ‫ال إِنَّ َما َيَت َقبَّ ُل اهللُ م َن ال ُْمتَّق‬
َ َ‫َّك ق‬ َ َ‫آلخ ِر ق‬
َ ‫ال ألَق ُْتلَن‬ َ ْ‫ا‬
Ma’ana:
“Kuma karanta musu labarin ‘ya’yan Adamu biyu da
gaskiya, a lokacin da suka bayar da sadaqa sai aka
karvi ta xayan kuma xayan ba’a qarbi tasa ba, ya ce:
“lallai ne zan kashe ka”, xayan kuma ya ce: abin sani
dai kawai, Allah yana karva daga masu taqawa ne”.
Allah (SWT) ya ba mu labarin Annabi Yusuf da ‘yan
uwansa, suma hassada ta sa su sun aikata ba dai dai ba.
Allah (SWT) ya ce acikin suratu yusuf aya ta 7:
)۷ :‫ين (سورة يوسف‬ ِِ َّ ِ‫ت ل‬
ٌ َ‫ف َوإِ ْخ َوتِِه َءاي‬ ِ
َ ‫لسآئل‬ َ ‫وس‬
ُ ُ‫لََق ْد َكا َن فى ي‬
“Lallai ne haqiqa ayoyi sun kasance ga Yusuf da ‘yan
uwansa domin masu tambaya”.
‘Yan uwan yusuf su goma sun tattauna a tsakanin su,
sukayi tunanin soyayyar ubansu ga Annabi Yusuf suna
masu yi masa hassada. Annabi Yusuf (A.S) ya sami
baqin ciki daga gare su domin ubansu yana son sa,
saboda haka shaixan ya sanya musu tunanin su yi
zunubin rabuwa da shi, sa’annan su tuba daga baya.

44
‫‪Daga tarjamar Alqur’ani maigirma na Malam‬‬
‫‪Abubakar Mahmud Gumi.‬‬
‫‪Sai suka ce a tsakanin su:‬‬
‫ض ا يَ ْخ ُل لَ ُك ْم َو ْج هُ أَبِي ُك ْم َوتَ ُكونُ وا ِم ْن َب ْع ِد ِه َق ْو ًما‬ ‫ف أَ ِوط َْر ُح وهُ أ َْر ً‬
‫وس َ‬
‫اق ُْتلُ واْ يُ ُ‬
‫ص الِ ِحين‪ ۹‬قَ َ ِ ِ‬
‫ب َيلْتَ ِقطْ هُ‬‫ْج ِّ‬ ‫ِ‬ ‫ِ‬
‫ف َوأَلْ ُق وهُ في غَيَ ابَت ال ُ‬ ‫وس َ‬‫ال قَآئ ٌل م ْن ُه ْم الَ َت ْق ُتلُ واْ يُ ُ‬ ‫َ‬ ‫َ‬
‫ِ‬ ‫ِ‬ ‫ِ‬
‫ين‪( ١٠‬سورة يوسف‪.)١٠-۹ :‬‬ ‫السيَّ َارة إِن ُكنتُ ْم فَاعل َ‬
‫ض َّ‬ ‫َب ْع ُ‬

‫‪45‬‬
Ma’ana:
“Ku kashe Yusufa ko kuma ku jefa shi a wata rijiya, sai
soyayyar mahaifinku ta kaxaita gare ku, kuma ku
kasance a bayansa mutane salihai (9).
Wani mai Magana daga cikinsu ya ce: ka da ku kashe
Yusufa, ku jefa shi a cikin duhun rijiya, wasu matafiya
su tsince shi idan kun kasance masu aikatawa (10)”.
Daga qarshe Allah ya fifita Annabi Yusuf akan ‘yan
uwansa, sun yi sujjada a gare shi suna masu tuba.
Yahudawa sun yi hassada da Annabcin da Allah (SWT)
ya bawa Annabi Muhammadu (S.A.W.) domin bai fito
daga qabilar su ba. Sai suka kafirce wa Allah (SWT)
suka qi bada gaskiya da shi.

Allah (SWT) ya ce: a cikin suratun Nisa’i aya ta 54:

ْ َ‫َّاس َعلَى َما َءاَت ُه ُم اهللُ ِمن ف‬


)٥٤ :‫ضلِ ِه (سورة النساء‬ َ ‫س ُدو َن الن‬
ُ ‫أ َْم يَ ْح‬
Ma’ana:
“Ko suna yi wa mutane hassada ne akan abin da Allah
ya basu daga falalarsa.
Sharhi:
Abin da mai hassada bai gane ba shi ne duk lokacin da
yake qin mutum saboda wata xaukaka da Allah ya yi
masa, to sai Allah ya daga xaukakar wannan mutumin,
ba shi da iko ya hana, domin haka Allah ya so, sai yai
ta qona zuciyar sa a banza domin kullum sauraro yake
ya ji wata musiba ta same shi ya ce madalla, Allah ya
qara, in cuta ta same shi yana farin ciki kamar shi baza

46
ta same shi ba, in ya yi dariya yana baqin ciki domin so
yake ya yi kuka, Allah ya shiryar da mu, amin.
Babu laifi akan mutum, da yaso wa kansa wani alheri
da Allah ya ba wani, matuqar ba baqin ciki yake yi wa
mutumin ba, ba fata yake na mutumin ya salwanta ko
ya lalace ba. Wannan ya halatta; ana ce masa “algibda”
Akwai maganganu da dama akan hassada wanda in
Allah ya yarda zai zo a littafi mai zuwa.

ALAQAR ANNAMIMANCI DA QARYA


A cikin kitabut Tauhid na Muhammad bin Abdulwahab
a cikin Babu Bayani shai’in min anwa’i Al sihiri
Sheikh Muhammad bin Abdulwahab ya alaqanta
annaminaci da sihiri, inda za mu ga dalilansa da
hadisan da ya yi amfani da su a gaba kaxan.
Sanin kowa ne shi mai kai-kawo da zance yana faxin
qarya ne kawai domin hassada, fitina ko vatanci,
tsakanin mutane, ta yadda ba za a sami zaman lafiya ba
ko haxin kai. Annamimanci sihiri ne saboda abu ne na
voye ba tare da wanda aka cutar ya san me ake qulla
masa ko aka qulla masa ba. Annaminaci zai iya haxa
fitinar da mai sihiri ba zai iya haxawa ba sai ya xauki
lokaci. Annamimi zai iya tayar da gari guda, sai dai
annamimanci ba ya fitar da mutum daga Musulunci.

47
BABIN BAYANIN WANI ABU DAGA NAU’IN
SIHIRI
َ َ‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم ق‬
:‫ال‬ َ ‫ إِ َّن ُم َح َّم ًدا‬:‫ال‬
َ َ‫ ق‬،ُ‫ض َي اهللُ َع ْنه‬ ٍ
ِ ‫ود ر‬ ِ ِ
َ ُ‫َع ْن َع ْبد اهلل بْ ِن َم ْسع‬
".‫َّاس‬ِ ‫يمةُ الْ َقالَةُ َب ْي َن الن‬ ِ ِ َّ ‫"أَالَ أَُنبِّئُ ُكم ما ال َْع‬
َ ‫ضةُ؟ ه َى النَّم‬ َْ
“An karvo daga xan Mas’ud cewa: Manzon Allah
(S.A.W.) ya ce: “ku saurara, shin in baku labarin me
ake kira (Al’Adhu)”? Ma’ana qage, shi ne kai-da-
kawo tsakanin mutane da labari”.
Kai-kawo na maganganu tsakanin mutane shi ne
(Al’Adhu), hikimar kawo wannan hadisi a wannan babi
shi ne, don a nuna annamimanci nau’i ne daga cikin
nau’ukan sihiri saboda kamar yadda muka yi bayani
wajen ta’arifin sihiri, shi ne: abin da ya voyu ga wanda
aka yi wa, sai ka ga gaba ta qullu tsakanin wane da
wane baka san menene sanadin ta ba, kasancewa
sanadin ta a voye yake, shi ya sa Malam Abdulwahab
ya kawo ta cikin babin sihiri. Sababin sihiri a voye
yake, wanda aka yiwa bai san sanda aka yi masa ba, sai
dai ya ji tasirinsa, haka ma annamimanci a voye yake
sai dai kawai a ga tasirinsa. Da sihiri da annamimanci
ana yin su ne kawai domin a vata mutum saboda
hassada ko wata baiwa da Allah ya yi masa, sai dai shi
sihiri ya kasu kashi biyu, imma dai wanda aka yi
amfani da shi wajen kiran aljannu( َ‫يَا ِطين‬UU‫الش‬ ّ ‫تِ ْخد َِام‬UU‫)اس‬ ْ
domin cutar da mutum ko kuma sihirin da aka yi da
wani abu a voye, shi ne kamar a bawa mutum wani abu
ya sha wanda zai tafiyar da iradarsa.

48
Annamimanci da Annabi (S.A.W.) ya ke magana akan
yawo da magana tsakanin mutane shima sihiri ne,
amma bai kai kafirci ba, sai dai yana cikin manyan
laifuka (Kaba’ir) Hakanan Manzon Allah (S.A.W.) ya
nuna cikin hadisi cewa yin annamimanci (kai-kawo da
maganganu) ya na haifar da azabar qabari. Kamar
yadda Annabi (S.A.W.) ya wuce qabarbura biyu ya
nuna ana yi musu azaba; xaya idan yayi fitsari baya
tsarki, xaya kuma yana yawo da annamimanci tsakanin
mutane (Muslim). Yawo da magana tsakanin mutane,
kaba’ira ce daga cikin kaba’ir. Kuma yana amsa sunan
sihiri sai dai bai kai yadda za’a ce mutum ya kafirta ba.
‫ "إِ َّن‬:‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم‬ ِ ُ ‫ال رس‬
َ ‫ول اهلل‬
ِ ِ ِ
ُ َ َ َ‫ ق‬:‫َع ْن َع ْب د اهلل بْ ِن عُ َم َر َرض َي اهللُ َع ْن ُه َم ا‬
ِ ‫ان ل‬
".‫َس ْح ٌر‬ ِ ‫َس ْحرا أَو إِ َّن ب ْعض الْبي‬ ِ ِ ِ
َ َ َ َ ْ ً ‫م َن الَْبيَان ل‬
Ma’ana:
“An karvo Hadisi daga Abdullahi xan Umar (Allah ya
qara yadda a gare su shi da mahaifin sa), cewa lallai
Annabi (S.A.W.) ya ce: Lallai daga bayani akwai
sihiri”.
Abin da ake nufi da bayani shi ne furuci da za’a yi da
baka. Allah (SWT) ya ce: a cikin Suratur Rahman aya
ta 3 da 4:
.)٤-۳ :‫) (سورة الرحمان‬٤( ‫) َعلَّ َمهُ الَْبيَان‬۳(‫َخلَ َق اْ ِإلنْ َسا َن‬
“Ya halicci xan Adam (3) ya sanar da shi bayani (yai
magana)(4)”
Savanin dabba, ita ba ta magana, amma xan Adam
yana da damar ya yi magana. Annabi (S.A.W.) ya ce,
lallai a cikin magana akwai sihiri. Sai malamai suka ce,
49
(‫ان لَ ِسحْ ٌر‬
ِ َ‫ )إِ َّن ِمنَ البَي‬tana nufin ba kowace magana ce take
zama sihiri ba, kamar maganar “ina jin yunwa ko
qishirwa” wannan ba ta zama sihiri, amma maganar da
Annabi ya ke nufi da ma’anar sihiri ita ce, fasahar
magana ta yadda idan aka faxa zata karkatar da
hankalin mai saurare zuwa gare ta. In ka ga dama ka sa
shi kuka, in ka ga dama ka sa shi dariya, da karkatar da
hankalin jama’a lokacin da kake magana ya zamanto
masu sauraro ba sa so ka4 gama, to irin wannan daxin
maganar shi ne Annabi (S.A.W.) ya sawa suna sihiri,
wanda kuma ba kowa Allah ke bawa ba sai xaixaiku
cikin jama’a. Wannan daxin maganar zaka ga wani
yana da ilimi amma ba shi da harshen da zai jawo
hankalin mutane su fahimci me yake so ya faxa, wani
kuma ilimin kaxan ne amma yana da wannan daxin
bakin, wani kuma gaba xaya babu ilimin, amma kuma
mutane basa iya gane tsakanin ilimi da daxin magana.
Malamai sun yi savani akan me Annabi (S.A.W.) ya ke
nufi da wannan hadisin, yana zargi ne ga daxin baki ko
yana yabo ne ga daxin baki? Fasahar magana iya shirya
magana ka zamanto abin saurare cikin jama’a shin
wannan abin yabo ne ko abin zargi ne, shi dai Annabi
(S.A.W.) ya sa masa suna sihiri. Waxansu malaman sai
suka ce anan wurin abin zargi ne, Annabi yana zargi ne
ga daxin baki, bai kamata ba ka zama mai daxin baki,
waxansu suka ce a’a, ba zargi Annabi ya ke yi ba, yabo
ne yake yi game da daxin baki, wasu malaman suka ce
4
Qarin Bayani daga fassarar Kitabut Tauhid na Mallam Ja’afar Mahmud
Adam.

50
duk ba wannan zamu kalla ba, ba daxin baki ne abin
zargi ba ko yabo karan kansa, a’a hanyar da aka
aiwatar da shi. Idan ka yi amfani da daxin baki da iya
magana da sarrafa harshe, da zalaqa don ka jawo
mutane daga savawa Allah zuwa ga yi wa Allah xa’a
don ka xora mutane akan tafarkin gaskiya ka cire su
daga tafarkin varna, wannan ya zama abin yabo. Idan
ka yi amfani da fasahar magana da zalaqa da
zaqaquranci na magana don ka xauke mutane daga
tafarkin gaskiya zuwa ga varna, to ya zama abin zargi,
don karkatar da su zuwa ga wanin Allah (SWT) ka
kuma kautar dasu daga tafarkin Manzon Allah
(S.A.W.), wannan ya zama abin zargi. Anan Annabi
(S.A.W.) ya ce don haka ana nufin bayanin cewa, daxin
magana don jan mutane zuwa ga gaskiya da kan turba
madaidaiciya zai zamo nau’i ne na sihiri daga cikin
sihirin da aka halatta maka, ana nufin daxin magana
wanda aka halatta. Don haka ya ce: Nau’ikan sihiri da
wanda yake shirka ba da wanda yake qila ma ja’izi ne.
Don haka kalmar sihiri tana da faxi. Allah (SWT) ya na
cewa acikin suratun Nahli aya ta 125:
ِ ِ ِ ِ ِ ِ ‫ْحك‬ِ ِ َ ِّ‫يل رب‬
ْ ‫ْح َس نَة َو َج ادل ُْه ْم بِ التَّى ه َى أ‬
‫َح َس ُن إِ َّن‬ َ ‫ْم ة َوال َْم ْوعظَ ة ال‬ َ ‫ك بال‬
ِ
َ ِ ‫ا ْدعُ إِلَى َس ب‬
ِ ِ ِِ ِ َ ‫ك ُه َو أَ ْعلَ ُم بِ َمن‬
)١۲٥ :‫ين (سورة النحل‬ َ ‫ض َّل َعن َسبيله َو ُه َو أَ ْعلَ ُم بال ُْم ْهتَد‬ َ َّ‫َرب‬
Ma’ana:
“Ka yi kira zuwa ga hanyar Ubangijinka, da hikima da
wa’azi mai kyau, kuma ka yi jayayya da su da magana
wadda take mafi kyau. Lalle ne ubangijin ka shi ne

51
mafi sani ga wanda ya bace daga hanyarsa, kuma shi
ne mafi sani ga masu shiryawa.”125
Kira zuwa ga Allah na daga cikin ni’imomin Allah ga
mai kiran da wanda ake kiran, sa’annan zaman kiran da
hikima da wa’azi mai kyau, ni’ima ce ga mai yi da
wanda ake kira zuwa ga shiriyar duka. Abin da ake
cewa hikima shi ne a yi magana akan hujja wanda
abokin husuma ba zai iya kauce mata ba”.
Irin wannan fasahar harshen, Annabawa ma sun roqa.
Annabi Musa (A.S.) ya roqi a tura xan’uwansa Haruna
tare da shi, ba don komai ba, sai don yafi shi iya
magana. A cikin Suratul Qasas aya ta 34 Allah (SWT)
ya ce:

َ ‫ص ِّدقُنِى إِنِّى أ‬ ِ ِ ِ ِ ِ
‫اف أَن‬
ُ ‫َخ‬ ً ‫ص ُح منِّى ل َس انًا فَأ َْرس لْهُ َمع َي ِر‬
َ ُ‫دءا ي‬ َ ْ‫ارو ُن ُه َو أَف‬
ُ ‫َوأَخى َه‬
5
)۳٤ :‫يُ َك ِّذبُو َن (سورة القصص‬
Ma’ana:
Kuma xan uwana Haruna shi ne mafi fasaha daga gare
ni, ga harshe, saboda haka ka aika shi tare dani, yana
taimako, yana gaskata ni, lalle ne ina tsoran su
qaryata ni. 34
A cikin suratul Daha aya ta 24 – 28 Allah (SWT) ya
ce:-
)۲٦(‫احلُ ْل عُ ْق َدةً ِمن لِّ َس انِى‬ ِ
ْ ‫) َو‬۲٥(‫) َويَ ِّس ْر لى أ َْم ِرى‬۲٤(‫ص ْد ِرى‬
ِ ْ ‫ب‬
َ ‫اش َر ْح لي‬ ِّ ‫َر‬
.)۲۷-۲٤ :‫) (سورة طه‬۲۷(‫َي ْف َق ُهوا َق ْولِى‬
Ma’ana:
5
Qarin Bayani daga fassarar Kitabut Tauhid na Mallam Ja’afar Mahmud
Adam

52
Ya Ubangiji ka buxa min qirjina(24) Kuma ka sauqaqe
min al’amurana(25) Kuma ka warware min wani qulli
daga harshena(26) Su fahimci maganata(27)
Acikin suratul Qalam aya ta 8 zuwa ta 11, Allah
(S.W.T.) yace:
ٍ َّ‫) والَ تُ ِطع ُك َّل حال‬۹(‫) ودُّوا لَ و تُ ْد ِهن َفي ْد ِهنُو َن‬۸(‫فَالَ تُ ِط ِع الْم َك ِّذبِين‬
(‫ف َم ِهي ٍن‬ َ َ ُ ُ ْ َ َ ُ
.)١١-۸ :‫) (سورة القلم‬١١(‫شاء بِنَم ٍيم‬ ِ ٍ َّ ‫) َه َّماَ ٍز َم‬١٠
Ma’ana:
Kada kabi masu qaryatawa(8) Suna fatar ka sassauta,
su kuma su sassauta(9) Kada kabi dukkan mai yawan
rantsuwa, wulaqantacce(10) Mai zunxe, mai yawo da
gulma(11).
A tafsirin aya ta goma ibn Kathir (Shafi na 107 B. 10,
fassarar Turanci) ya ce: shi maqaryaci saboda rashin
kunyarsa da kuma raunin da yake da shi, yana fakewa
ne da rantsuwa da Allah (SWT) akan qarya. Yana
ambaton sunayen Allah (SWT) a kowane lokaci da
kowane wuri.
Ibn Abbas ya ce, ai yana nufin maqaryaci. Kuma mai
vatanci. Da zance domin haxa fitina da vata zumunci
tsakanin mutane yayin da ake zaune lafiya cikin jin
daxi.
Ya zo a cikin sahihaini, Mujahid ya ruwaito daga
Dawus daga ibn Abbas Annabi (S.A.W.) ya ce:
‫َح ُد ُه َما فَ َك ا َن الَ يَ ْس تَتِ ُر ِم َن الَْب ْو ِل َوأ ََّما‬ ِ ِ ِ
َ ‫ أ ََّما أ‬،‫إِ َّن ُه َما ل َُي َع َّذبَان َو َما ُي َع َّذبَان في َكبِ ي ٍر‬
)‫" (صحيح‬.‫يم ِة‬ ِ ِ ِ
َ ‫ألخ ُر فَ َكا َن يَ ْمشي بالنَّم‬ َ ْ‫ا‬
Ma’ana:
53
Lallai waxannan biyu ana azabtar da su, kuma ba ana
azabtar da su ba ne saboda wani abu babba. Xayan su
baya kula da sitirce kansa daga fitsari (yayin yin
bawali) xayan kuma yana yawo da annamimanci.
(Bukhari da Muslim).
Annabi (S.A.W.) ya ce:
ِ
‫" (رواه البخ اري‬.‫ام‬ َ ‫ "الَ يَ ْد ُخ ُل ال‬:‫ص لَّى اهللُ َعلَْي ه َو َس لَّ َم‬
ٌ ‫ْجنَّةَ نَ َّم‬ َ ‫ول اهلل‬
ُ ‫ال َر ُس‬
َ َ‫َوق‬
)‫ومسلم‬
Ma’ana:
“Mai annamimanci ba zai shiga Aljanna ba” (Bukhari
da Muslim)
A ranar Hajjin ban kwana Annabi (S.A.W.) ya tara
sahabbai ya ce: Ayyu yaumin hadha? Ayyu shahrin
hadha? Ma’ana: wacce rana ce yau? Suka ce: ranar
(Adha) yanka, wanne wata ne wannan? Suka ce watan
Zulhijja, sai ya ce: haramun ne a gare ku kamar
tsarkakar (Holy) wannan rana, kamar tsarkakar wannan
watan da ku cutar da ‘yan uwanku.
‫اض ُكم َعلَْي ُك ْم َح َر ٌام َك ُح ْر َم ِة َي ْوِم ُك ْم َه َذا فِي َش َه ِر ُك ْم‬
ِ ‫إِ َّن ِدم اء ُكم وأ َْم والَ ُكم وأَ ْعر‬
َ َْ َ َ َ َ
‫َه َذا فِي َبلَ ِد ُك ْم َه َذا‬
Ma’ana:
“Lalle jinin ku, da dukiyoyin ku, da mutuncin ku, mai
alfarma ne a gare ku kamar alfarmar ranar ta ku a
cikin wannan watan na ku a cikin wannan garin na
ku.”

54
َ َ‫ص لَى اهللُ َعلَْي ِه َو َس لَّ َم ق‬
‫ أَتَ َد ُرو َن‬:‫ال‬ َ ُ‫ول اهلل‬ َّ ‫ض ِي اهللُ َع ْن هُ أ‬
َ ‫َن َر ُس‬ ِ ‫و َعن أَبِى ُهر ْي رةَ ر‬
َ َ َ ْ َ
ِ
‫ت إ ْن َك ا َن‬ َ ْ‫يل أ ََرأَي‬ ِ ِ
َ ‫ ذ ْك ُر َك أَ َخ‬:‫ال‬ ِ
َ َ‫ اهللُ َو َر ُس ولُهُ أَ ْعلَ ُم ق‬:‫َمااْلْغيبَ ةُ؟ قَ الُوا‬
َ ‫اك بَ َم ايَك َْرهُ ق‬
‫ول‬ُ ‫يه َما َت ُق‬ِ ِ‫ول َف َق ْد اْ ْغتَبتَ هُ وإِ ْن لَم تَ ُكن ف‬ ِ ِ‫ إِ ْن َك ا َن ف‬:‫ال‬
ُ ‫يه َما َت ُق‬ َ َ‫ول؟ ق‬ُ ُ‫أخى َم اأَق‬ ِ ‫فِى‬
ْ ْ َ َ
)‫ (رواه مسلم وأبوداود والترمذى والنسائي‬.ُ‫َف َق ْد َب َهتُّه‬
Ma’ana:
Daga Abu Hurairata (R.A.) cewa Manzon Allah
(S.A.W.) ya ce: “kun san menene giba? “Sai suka ce
Allah da Manzonsa su suka sani” sai ya ce: “ka
ambaci xan’uwanka da abin da baya so” sai akace
koda xan uwan nawa yana da (halayyar) abin da na
faxa xin? Sai ya ce “Idan yana da (halayyar) abin da
kake faxa, to ka yi gulmarsa, idan kuma bashi da
(halayyar) da kake faxa to ka yi masa qire (qarya).
(Muslim da Abu Dawud da At-Tirmidhi da Nisa’I suka
ruwaito)
A cikin Suratul al-Hujurat aya ta 6,9,10,11,da ta12
Allah (SWT) yana cewa:
ٍ ‫ص يبوا َقوما بِجهال‬
ِ ُ‫َة َفت‬ ِ ِ َّ
‫بحوا‬
ُُ ‫ص‬ َ َ ً ْ ُ ِ ُ‫اء ُك ْم فَاس ٌق بِنَبٍَإ َفتََبَّينُ واْ أَ ْن ت‬ ِ
َ ‫ين َء َامنُ واْ إن َج‬
َ ‫يَأ َُّي َها الذ‬
)٦ :‫ين (سورة الحجرات‬ ِِ
َ ‫َعلَى َما َف َعلْتُ ْم نَادم‬
Ma’ana:
“Ya ku waxanda suka yi imani? idan fasiki ya zo muku
da wani labari, to ku nemi bayani domin kada ku cuci
waxansu mutane acikin jahilchi, saboda haka ku wayi
gari akan abin da kuka aikata kuna masu nadama.”
Sharhi:
Allah maxaukakin Sarki yayi umarni (‫ )فَتَبَيَّنُو ْا‬da
tantance zance yayin da aka zo da shi kafin yaxa shi ko
55
a xauki mataki akan sa, in ba haka ba za’a yi nadama.
Aiki da, ko yaxa zance da ba’a tantance ba, yana iya
jefa qasa gaba xaya cikin bala’i ,koya cutar da mutum
bada laifinsa ba. Bin umarnin Allah (SWT) wajibi ne.
Fasiqi shi ne duk wanda ya karkace daga hanyar qwarai
wadda aka sani. Anan fasiqi shi ne mai kai labarin da
yake akwai tashin hankali acikin sa, ko kuma abin tsoro
domin ya sa ruxani a tsakanin mutane’’. Shi ya sa
Allah (SWT) yayi umarni da a bincika idan wani ya kai
labarin varna.
Allah (SWT) a cikin aya ta 9 ta wannan surar ya
bada umarni ga bayinsa waxanda suka yi imani akan
haqqin jama’a musulmi akan ‘yan’uwan su musulmi ta
yadda za’a samu zaman lafiya a qasa, da xabi’u
kyawawa wanda suka dace da Al’umar musulmi. ya ce:

ْ َ‫َص لِ ُحوا َب ْيَن ُه َما فَ ِإن َبغ‬


ُ ‫ت إِ ْح َد‬ ِِ ِِ ِ
‫اه َما َعلَى‬ َ ‫َوإِن طَآئ َفتَ ان م َن ال ُْم ْؤمن‬
ْ ‫ين اقْتََتلُ واْ فَأ‬
‫َص لِ ُحوا َب ْيَن ُه َما‬
ْ ‫ت فَأ‬ْ ‫اء‬ ِ ِ ِ َِّ ِ
َ َ‫اْألُ ْخ َرى َف َق اتلُوا التى َت ْبغى َحتَّى تَف َئ إِلَى أ َْم ِر اهلل فَ ِإن ف‬
)۹ :‫ين (سورة الحجرات‬ ِِ ُّ ‫ْسطُوا إِ َّن اهللَ يُ ِح‬
ِ ‫بِالْع ْد ِل وأَق‬
َ ‫ب ال ُْم ْقسط‬ َ َ
Ma’ana:
“Kuma idan jama’a biyu ta muminai suka yi yaqi, to ku
yi sulhu a tsakanin su, sai idan xayan su ta yi zalunci
akan xayan, to sai ku yaqi wadda ke yin zalunci har ta
koma zuwa ga umarnin Allah. To idan ta koma sai ku
yi sulhu a tsakanin su da adalci kuma ku daidaita. lalle
Allah na son masu daidaitawa.”
Sharhi: A cikin Tafsirin Ibn Kathir ya kawo qarin
bayanan wanan ayar kamar haka:

56
An karvo daga wajen Anas, ya ce Manzon Allah
(S.A.W.) ya ce:
"‫وما‬ ِ َ ‫َخ‬
ً ُ‫اك ظَال ًما أ َْو َمظْل‬ َ ‫ص ْر أ‬ُ ْ‫"اْن‬
Ma’ana:
“Kataimaki xan’uwanka azzalumi ko wanda aka
zalunta”.
Sai nace: “Ya ma’aikin Allah dai dai ne in taimake shi
in an zalunce shi. Amma ta yaya zan taimake shi in shi
ne azzalumi’’ sai ya ce:
(‫ص ُر َك إِيَّاهُ"(ابن كثير‬ َ ‫"تَ ْمَن َعهُ ِم َن اْلظُّل ِْم فَ َذ‬
ْ َ‫اك ن‬
Ma’ana:
“Ka hana shi cutar da wasu ta haka ne za ka taimake
shi”(Ibn Kathir)
Fatahul Bari 5:118
Ibn Hatim ya ruwaito cewa Abdullahi bin amr ya ce:
manzon Allah (S.A.W.) ya ce:
ِ ‫الرحم‬
‫ان َع َّز َو َج َّل بِ َما‬ َّ ‫ين فِى اْل ُّد ْنيَا َعلَى َمنَ ابِ ٍر ِم ْن ل ُْؤلُ ٍؤ َب ْي َن يَ َد‬
َ َ َّ ‫ي‬
ِ ِ
َ ‫"إِ َّن اْل ُْم ْقس ط‬
)‫َّسائِ ُّي‬ ُّ ْ‫ْسطُوا فِى ا‬
َ ‫لد ْنيَا"(رواه الن‬ َ ‫أق‬
Ma’ana:
“Lallai masu daidaitawa (adalci) a duniya suna kan
munbari na lu’ulu’u a gaban Ubangiji Mabuwayi mai
Girma sabo da abin da suka daidaita a duniya.”
Allah (SWT) ya kawo tsarin zama na kirki
atsakanin musulmi acikin aya ta 11 da 12 Suratul
Hujurat. Ya ce:

57
ِ ِ ٍ ِ ِ َّ
ٌ‫ين َء َامنُ واْ الَ يَ ْس َخ ْر َق ْو ٌم م ْن َق ْوم َع َس ى أَ ْن يَ ُكونُ وا َخ ْي ًرا م ْن ُه ْم وال ن َس آء‬ َ ‫يَأ َُّي َها الذ‬
ِ ِ ِ ِ ِ ٍ ِ
‫س‬َ ‫من نِّ َسآء َع َسى أَ ْن يَ ُك َّن َخ ْي ًرا م ْن ُه َّن َوالَ َتلْم ُزوا أَن ُف َس ُك ْم َوالَ َتنَ َاب ُزوا باْألَلْ َق اب ب ْئ‬
:‫ك ُه ُم الظَّالِ ُمو َن (سورة الحجرات‬ َ ِ‫ب فَأُولَئ‬ْ ُ‫َم َيت‬
ْ ‫يم ان َو َمن ل‬
ِ ‫االسم الْ ُفسو ُق ب ْع َد ا ِإل‬
َ َ ُ ُْ
ِ
)١١
Ma’ana:
“Ya ku waxanda suka yi imani kada waxansu mutane
su yi izgili game da waxansu mutane, tsammanin su
(abin yi wa izgilin) su kasance mafifita daga gare su
(masu izgili), kuma waxansu mata kada su yi izgili ga
waxansu, tsammanin su, su kasance mafifita daga gare
su. Kuma kada ku aibanta kowannen ku. Kuma kada ku
jefi juna da miyagun sunaye na laqabobi, tir da suna
na fasiqanci bayan imani.kuma wanda bai tuba ba, to
waxanan su ne azzalumai.”
Kada ka wayi gari kana zolayar ko yin izgili ga ‘yan
uwan ka domin baka sani ba, ko wanda ka wulaqanta
ya fi ka girma awajen Allah.
ِ ِ َّ
َ‫س وا َوال‬ ُ‫س‬ َ ‫اجتَنِبُ وا َكثِ ًيرا م َن الظَّ ِّن إِ َّن َب ْع‬
َّ ‫ض الظَّ ِّن إِثْ ٌم َوالَ تَ َج‬ ْ ‫ين َء َامنُ وا‬ َ ‫يَأ َُّي َها الذ‬
ِ ِ ُّ ‫ض ا أَيُ ِح‬
َ‫َح َم أَخيه َم ْيتًا فَ َك ِر ْهتُ ُم وهُ َو َّات ُق وا اهلل‬
َ ‫َح ُد ُك ْم أَن يَأْ ُك َل ل‬
َ‫بأ‬ ً ‫ض ُك ْم َب ْع‬
ُ ‫ب َب ْع‬ ْ َ‫َي ْغت‬
ِ
)١۲ :‫يم (سورة الحجرات‬ ٌ ‫اب َّرح‬ ٌ ‫إِ َّن اهللَ َت َّو‬
Ma’ana:
“Ya ku waxanda suka yi imani, ku nisanci abu mai
yawa na zato. Lallai sashen zato laifine. Kuma kada ku
yi rahoto kuma kada sashen ku yayi gibar sashe. Shin
xayan ku na son yaci naman xan’uwan sa yana

58
matacce? To kun qi shi (cin naman). Kuma ku bi Allah
da taqawa. Lalle Allah Mai karvar tuba ne, Mai jinqai”.
6
Sayyidina Umar yana cewa: Kada ka tava tunanin
muguwar magana daga bakin xan uwanka musulmi
matuqar zaka samu uzuri mai kyau. daga Abu
Hurayrah daga manzon Allah (S.A.W.):
,‫س وا‬ ِ ‫"إِيَّا ُكم واْلظَّ َّن فَِإ َّن الظَّ َّن أَ ْك َذب اْلْح ِد‬
ُ َ‫ َوال َتنَاف‬,‫س وا‬
ُ‫س‬ َّ ‫س وا َوالتَ َح‬
ُ‫س‬َّ ‫يث َوالتَ َج‬ َ ُ َْ
ِ ِ
‫ َو ُكونُ وا َعبَ اد اهلل إِ ْخ َوانً ا"(البخ اري‬,‫ َوال تَ َد َاب ُروا‬,‫ض وا‬
ُ َ‫ َوال َتبَاغ‬, ‫اس ُدوا‬ َ ‫تح‬
َ ‫َوال‬
)‫ومسلم‬
Ma’ana:
“Ku guji zato, saboda zato shi ne mafi qaryar zance
kada ku riqa leqen asirin ‘yan uwan ku, kada ku riqa
neman laifin juna kada ku rinqa yi wa juna qyashi
(hassada) kada ku rinqa gaba da juna. Kada ku yi
gulmar junanku, ku zama bayin Allah ‘yan uwan
juna.”
Sharhi:
Idan muka duba ayoyin da aka ambata da Hadisan
Manzon Allah (S.A.W.) da suka biyo baya sai muga
munin (qarya), wato zato da qaga abun da babu shi, dan
kawai a haddasa fitina tsakanin ‘yan uwa ko abokai
saboda kawai cimma buri marar amfani.
Daga qarshe, wannan ayar ta (12) tayi nuni da munin
zantar da abin da xan’uwan ka yayi, (domin idan ma

6
Daga littafin Azuhd na Imam Ahmad. AD-Durr Al-Manthur. Daga Tafsir
Ibn Kathir.

59
baiyi ba to ka yi masa qarya) (kamar yadda hadisan da
suka gabata a baya suka nuna).

Alhafiz Abu Ya’ala ya ruwaito ce wa; dan uwan Abu


Hurairah ya ce: Ma’iz ya zo wajan Manzon Allah
(S.A.W.) ya ce: na yi zina, Manzon Allah (S.A.W.) bai
kalle shi ba har sai da ya faxa sau biyar, daga qarshe
bayan an zartar masa da hukuncin, sai Manzon Allah
(S.A.W.) yana wucewa sai yaji wasu maza suna zancan
(gulmar) sa, sai ya wuce bai yi magana ba, sai a sa’ilin
da ya wuce mushan jaki, sai ya tambaya:
ِ ‫أَين فُالَ ٍن وفُالَ ٍن أَنْ ِزالَ فَ ُكالَ ِمن ِجي َف ِة َه َذا ال‬
"‫ْح َم َار‬ ْ َ َْ
Ma’ana:
ina wane da wane suke? Ku sauko kuci daga mushan
wannan jakin. 7
‫َش ُد أَ َكالً ِم ْن هُ َوالَّ ِذي َن ْف ِس ي بِيَ ِد ِه إِنَّهُ اآل َن ل َِفي أَْن َه ا ِر‬
َّ ‫َخي ُك َما آنًِفا أ‬ِ ‫"فَما نِلْتما ِمن أ‬
ْ َُ َ
‫س فِ َيها‬ ِ ‫ال‬
ُ ‫ْجنَّة َيغْ َم‬
َ
Sai suka ce: ya Rasululluahi yanzu waye zai ci daga
wannan naman? Sai ya ce;
Ma’ana:
“Gulmar da kuka yi akan dan uwanku, tafi wannan
abincin muni. Na rantse da wanda rayuwa ta take
hannunsa, a yanzu yana cikin qoramun aljanna yana
iyo acikinsu.”
Imam Ahmad ya ruwaito cewa: Jabir bn Abdullahi ya
ce:
7
Musnad Abu Yala 6:524 Daga Tafsir Ibn Kathir

60
Muna tare da Manzon Allah (S.A.W.), sai iska ta buso
da wani wari, sai Manzon Allah (S.A.W.) ya ce:
ِ َّ ِّ ‫اه ِذ ِه‬
"‫َّاس‬
َ ‫ين َيغْتَابُو َن الن‬
َ ‫؟الريح ُالذ‬ َ ‫"أََت ُرو َن َم‬
Ma’ana:
“Kun san wannan warin ko me nene? Shi ne warin
waxanda suke yi da wani”
Daga wannan ne zamu san girman zunubin yi da
mutane, sai mu guje shi, kuma mu tuba domin Allah
(SWT) mai karvar tuba ne ga dukkan zunubai in banda
shirka (haxa Allah da wani). Wadda mutum ya rasu
akanta bai tuba ba.

61
BABI NA BAKWAI
RABE-RABEN QARYA
A WAXANNE WURARE NE QARYA TA
HALATTA
Qarya haramun ce saboda illa da vacin ran da take
jawowa ga wanda aka yi wa. Shi kuma mai qarya tana
shafar mutuncinsa da dangantakarsa da jama’a. Ga
mafi yawancin abu, akan sami rangwame akansa
saboda haka, itama qarya akwai inda take da wannan
uzurin, akwai ma inda take zama wajiba. Sai dai aduk
inda gaskiya zata biya buqata to qarya haramunce.
1. Qarya tana zama wajiba yayin da ta zamanto domin
ceton ran musulmi ko ceton dukiyar sa, misali
azzalumi ya biyo xan’uwanka musulmi da nufin in
ya same shi kashe shi zai yi, to idan ya gamu da kai
ya tambaye ka, ina wane yake to ya wajaba ka yi
qarya, kace baka san inda yake ba koda ka sani.
Haka kuma in an yi nufin karvewa musulmi
dukiyarsa domin zalunci, to nan ma ya wajaba ka
tsare masa dukiyarsa koda ta hanyar qarya ce.
2. Qarya tana zama makaruhi yayin da kake son
kiyaye iyayenka ko iyalinka daga wani vacin rai ko
domin ka zauna lafiya dasu.
3. Abin so ne ka yi qarya yayin da ka yi nufin tsoratar
da abokan gaba a wurin yaqi, misali, ka ce ai yawan
mayaqan musulmai sun fi dubu kuma suna xauke da
manyan makamai.

62
4. Qarya tana zama ‘mubahi’ an yarje maka yayin da
ka ke son yin sulhu tsakanin mutanen da suka samu
savani.
Sai dai mafiya yawan malamai, sun yi hani akan
qarya saboda hanin Allah (SWT), amma a iya
amfani da (tauriya). Tauriya ita ce, faxin gaskiya
amma ta yadda mai sauraronka zai fahimci wata
manufa daban. Abdulmalik Kasim a cikin littafinsa.
8
Yakawo misalin tauriya a zamanin sahabbai misali:
a) Ziyad ya tambayi Mudarrif dalilin yin jinkirinsa
sanda ya je wurin sa,sai ya ce, ni tunda na barka ban
tashi daga gado ba har sai sanda Allah ya tashe ni.
b) Mu’adh bin Jabal ya yiwa Umar bin Khaddab
aiki, daya dawo gida sai mai xakin sa tace ya ya ba
ka kawo mana ba kamar yadda sauran ma’aikata
suke kaiwa iyalan suba? sai ya ce ai akwai mai tsaro
akaina, sai tace amma kai mai gaskiya ne wanda
Annabin Allah ya yarda da kai sannan Abubakar ma
haka sannan yanzu Umar ya tura mai kula da kai?
Sai taba qawayenta labarin sayyidina Umar, har
labarin ya je masa, sai ya sa aka kira Mu’adh bin
Jabal,ya ce: ni na tura maka mai kula da kai? Sai ya
ce: ban sami wani dalilin da zan gayawa matata ba
sai haka, sai sayyadina Umar yayi dariya kuma ya
bada kyauta aka kai mata. Mu’adh bin Jabal yana
nufin Allah (SWT) yana kallon sa.
c) An Nakha’i yana ce da ‘yar sa, me kike zato idan
na sayo miki sukari ko alawa, ba zai ce, zan sayo

‫ الكذب والحسد‬8

63
miki sukari ba saboda gudun kada wani dalili ya
hana shi sayo mata sukarin yayi qarya.
d) Ibrahim a yayin da aka zo gidansa, kuma ba ya
son ganin mutumin a gidan, sai ya yi umarni ga mai
aikinsa da ta ce: a neme shi a masallaci, amma kada
ta ce baya nan domin zai zama qarya. Wani sahabin
kuwa Ash-shabi’i sai ya ce da mai aikinsa, idan an
zo nema na ki ja zagayyayen layi (circle) ki saka
xan yatsanki a ciki, ki ce: ai ba ya nan, domin kada
ki yi qarya.
e) Kwantsa tana fitowa a idon Sa’id bin Musayyib,
sai na tambaye shi: me ya sa ba za ka share
idanunka ba? sai ya ce: ai likita ya ce: kada na tava
idanuna, to idan ya tambaye ni zan ce masa ban tava
ba.
f) ‘Yar uwar Ar-rabi’ bin Husain ta ziyarci xansa,
sai tace: ya jikin ka ya dana? sai Ar-rabi’ ya
tambaye ta kin shayar da shi ne ?sai ta ce: a’a, sai ya
ce: me zai hana ki ce xan xan’uwana ki faxi
gaskiya?

64
BABI NA TAKWAS
WASU ABUBUWA DA MUTANE BASU XAUKE
SU A MATSAYIN KARYA BA
1. Sau dayawa mutane su kan kambama abu domin
isar da wata manufa. Wani lokacin yakan zamanto
sigar Magana ce kawai, kamar kace, na kira ka ya
kai sau xari baka amsa ba, ko na gaya maka ya fi
sau xari, manufar anan shi ne, na kira ka sau da
yawa, ko na faxa maka sau da yawa, idan haka
manufar take, to ya zama kambamawa ba nufin
wani (savani) abu daban ba, amma idan ya zamana
sau daya mai kiran ya kira ya faxi haka, to ya zama
karya. Mutane basu xauki wannan a matsayin qarya
ba.
2. Akwai lokutan da idan anyi wa mutum tayin abinci
ko abinsha, musamman inda yake jin kunya, sai ya
ce: ai ni ba na cin abu kaza, ko bana shan kaza,
alhali kuma yana cin ko shan wannan abun, to
wannan qarya ce, sai a kula a kiyaye, domin ka ji
kunyar mutum kenan ba ka ji kunyar Allah ba.
3. Yana daga cikin abubuwan da mutane su kan yi da
basu xauke su qarya ba, da ace da yaro: zo zan baka
wani abu ko in yayi kaza, ko ka bar kaza zan baka
wani abu, alhali baka da abin bawa yaron ko kuma
ma bakayi niyyar bayarwa ba, ka faxa ne kawai don
kwaxaitar da yaro, to wannan qarya ce kuma
yaudara ce kuma tana sa yaro ya girma bai san illar
qarya ba.

65
4. Labarai na qarya da za’a zauna a share awanni ana
gayawa yara a matsayin tatsuniya, mutane basu
xauke su a qarya ba, kamata yayi a dinga ba yara
tarihin annabawa, sahabbai, mu’amaloli na
musulunci da tarihin yaqe-yaqe na musulunci ko
bada tarihin qasashen duniya, labarai dai masu
ma’ana bana soki-burutsu ba, duk da dai akan samu
waxansu labaran na nasiha ne.
5. Akwai daga mutane masu faxin qarya domin su sa
mutane dariya wannan ma ba’a xauke shi qarya ba.
6. Akasarin mutane sukan bada labarin da basu da
tabbas a matsayin an ji daga wane. Babu yadda za’a
yi, yawo da labari, wannan ya gayawa wannan,
wanna ya gayawa wannan ba tare da maganar ta
canza ba.
Amma abin takaici mutane basu xauki wannan a
matsayin qarya ba, alhali Annabi (S.A.W.) yana
cewa: -
‫اس ِم َع‬ َ ‫ َك َفى بِ ال َْم ْر ِء إِثْ ًما أَ ْن يَ ْح ِد‬:‫ُعلَْي ِه َو َس لَّ َم‬
َ ‫ث بِ ُك ِّل َم‬ َ ‫ص لَّى اهلل‬ ِ ُ ‫ال رس‬
َ ‫ول اهلل‬ ُ َ َ َ‫ق‬
)‫(رواه مسلم‬
Ma’ana:
“Ya isa laifi ga mutum ya bada labarin duk abinda ya
ji” (Musulim).
Sharhi:
Kuma shi mai wannan da zai tarar da taron mutane ya
fara bada labarin wane, koda mutumin yana wurin bai
san shi ba.

66
BABI NA TARA
TUBA
Dukkan Xan Adam mai kuskure ne, kuma bai fi qarfin
shaixan ya ribace shi ba, sai wanda Allah (SWT) ya
kiyaye. Wajibi ne ga dukkan Xan Adam ya nisanci
savon Allah, ya kuma guji zaluntar bayin Allah.
Kasancewar babu wani mutum da yafi qarfin zuciyar
sa, dan haka in mutum ya samu kansa acikin savo to sai
ya tuba ga Allah tun kafin azaba ta riske shi. Malam
Abdurrahman mai kitabul Akhdhari ya kawo sharuxxan
tuba kamar haka:

Yin dana sani abisa abun da ka aikata. Yin niyar bazai


sake aikata savon ba har iya abun da ya rage na
rayuwar sa. Ya kuma bar aikin savon nan take, kada ya
ce ai zan bari, ko sai Allah ya shirye ni, domin wannan
alama ce ta tavewa ko toshewar basira.
Allah (SWT) acikin Suratu Hud aya ta 3 yana cewa:

ِ ‫َج ٍل مس َّمى وي ْؤ‬


‫ت ُك َّل‬ ِ
ُ َ َ ُ ‫اعا َح َس نًا إِلَى أ‬ ْ ‫اسَتغْ ِف ُروا َربَّ ُك ْم ثُ َّم تُوبُوا إِل َْي ِه يَ َمت‬
ً َ‫ِّع ُكم َمت‬ ِ
ْ ‫َوأَن‬
)۳ :‫اب َي ْوٍم َكبِير(سورة هود‬
ُ ‫اف َعلَْي ُك ْم َع َذ‬
ُ ‫َخ‬ َ ‫ضلَهُ َوإِن َت َولَّواْ فَِإنِّى أ‬ ْ َ‫ض ٍل ف‬ ْ َ‫ِذى ف‬
Ma’ana:
“Kuma ku nemi gafara gun ubangijinku. Sa’an nan ku
tuba zuwa gare shi, ya jiyar da ku daxi, jiyarwa mai
kyau zuwa ga ajali ambatacce, kuma ya bai wa dukkan
ma’abocin girma girman sa. Amma idan kun juya, to
lalle ni, ina tsoron azabar yini mai girma akan ku”. (3)

67
Sharhi:
Wannan yana nuna umarnin Allah (SWT) da mu tuba
daga aikata sabo (wanda aka riga aka aikata) da kuma
barin aikata shi nan gaba. Idan ka yi hakan to Allah
(SWT) mai yalwa ne mai cika alqawari ne, zai jiyar
dakai daxi kamar yadda ya faxa, amma idan mutum ya
qi, to shi ya zalunci kansa domin Allah (SWT) yayi
alqawarin azaba mai girma akansa, kuma Allah (SWT)
mai cika alkawari ne. (Allah ya shiryar da mu)
Annabi (S.A.W.) ya faxa mana falalar istigfar, ga
hadisin:
‫ال‬
َ َ‫ "ق‬:‫ال‬َ َ‫ُعلَْي ِه َو َس لَّ َم ق‬ َ ‫َن النَّبِ ِي‬
َ ‫ص لَّى اهلل‬ َّ ‫ أ‬،ُ‫ُع ْن ه‬ ِ ‫يد الْ ُخ َد ِري ر‬
َ ‫ض َى اهلل‬ َُ
ِ ‫و َعن أَبِى س ِع‬
َ ْ َ
ِ ِ ِ ِ ِ ِِ
‫ال اهلل‬
َ ‫ َف َق‬،‫َج َس اده ْم‬ ْ ‫اح ُه ْم فى أ‬
ُ ‫ت أ َْر َو‬ْ ‫اد َام‬
َ ‫اد َك َم‬ َ َ‫ح أَ ْغ ِوى عب‬
ُ ‫ك الَ أ َْب َر‬
َ ُ‫ َوع َّزت‬:‫يس‬
ُ ‫إبْل‬
‫ااس َت ْغ ِف ُرونِى") أخرجه أحمد‬ ِ ُ ‫ الَ أ ََز‬،‫ و ِع َّزتِى وجالَلِى‬:‫َع َّز وج َّل‬
ْ ‫ال أَ ْغف ُرل َُه ْم َم‬ ََ َ ََ
(‫والحاكم‬
Ma’ana:
“Daga abu Sa’id Al Khudri ya ce: Annabi (S.A.W.) ya
ce iblis ya ce: Na rantse da girmanka bazan gushe ba
face ina, halakar da bayinka, matuqar rayukan su suna
jikin su. Sai Allah (SWT) yace: Na rantse da girmana,
da buwayata, ba zan gushe ba face ina mai gafarta
musu, matuqar sun nemi gafarata.”
(Ahmad da Hakim suka fitar da shi.)
Acikin wani Hadisin kuma;

68
‫"م ْن لَ ِز َم‬
َ :‫ال‬ َ َ‫ُعلَْي ِه َو َسلَّ َم ق‬
َ ‫صلَّى اهلل‬َ ‫َن النَّبِ َي‬
َّ ‫ أ‬،ُ‫ُع ْنه‬َ ‫ض َى اهلل‬ ِ ‫اس ر‬
َ ٍ َّ‫َو َع ْن ابْ ِن َعب‬
ُ ‫ َو َر َزقَةُ ِم ْن َح ْي‬،‫ض ْي ٍق َم ْخ َر ًجا‬
‫ث‬ َ ‫ َوِم ْن ُك ِّل‬،‫اإِْل ْستِغََف َار َج َع َل اهللُ لَهُ ِم ْن ُك ِّل َه ٍّم َف ْر ًجا‬
)‫اجه‬ ِ ‫ود والن‬ َ ُ‫ (أَ ْخ َر َجهُ أَب‬."‫ب‬ ِ
َ ‫َّسائ ُي َوابْ ُن َم‬
َ ُ ‫ود ُاو‬ ُ ‫الََيَ ْحتَس‬
Ma’ana:
“Daga Xan Abbas ce wa Annabi (S.A.W.) ya ce: duk
wanda ya lazimci isttigfari, Allah zai sa masa yayewa
daga kowane baqin ciki, da kuma mafita daga
kowanne qunci, sannan zai arzuta shi ta inda bai zata
ba.”
(Abu Dauda, Nisa’I da Ibn Majah suka fitar da shi.)

A cikin Suratu Zumar aya ta 53 da ta 54 Allah (SWT)


ya ce:
ِ ‫َس رفُواْ َعلَى أَْن ُف ِس ِهم الَ َت ْقنَطُ واْ ِمن َّر ْحم ِة‬
‫اهلل إِ َّن اهللَ َي ْغ ِف ُروا‬ ِ َّ ‫قُ ل يا ِعب ِاد‬
َ ْ َ ْ ‫ين أ‬َ ‫ى الذ‬ َ َ َْ
ِ َّ ‫الذنُوب ج ِميعا إِنَّه هو الْغَ ُفور‬
)٥۳ :‫يم (سورة الزمر‬ ُ ‫الرح‬ ُ َ ُ ُ ً َ َ ُّ
Ma’ana:
“Ka ce: Allah ya ce: “ya bayi na waxanda suka yi
varna akan rayukan su, kada ku yanke qauna daga
rahamar Allah. Lalle Allah yana gafarta zunubai ga
baki xaya.”(53)
ِ ِ ِ ‫وأَنِيبوا إِلَي ربِ ُكم وأ‬
‫ص ُرو َن (سورة‬ ُ ‫َسل ُموالَهُ م ْن َق ْب ِل أَ ْن يَأْتيَ ُك ُم ال َْع َذ‬
َ ‫اب ثُ َّم الَُت ْن‬ ْ َْ َ ُ َ
)٥٤ :‫الزمر‬
Ma’ana:
“Kuma ku mayar da al’amari zuwa ga ubangijin ku,
kuma ku sallama masa tun kafin azaba ta zo muku,
sa’annan kuwa baza’a taimake ku ba.” 54) )
69
A cikin tafsirin wannan ayar, Ibn Kathir ya ce: Allah
(SWT) yana nufin dukkan mai savo ko da kafiri ne to
ya tuba, ya koma ga Allah, zai karvi tubar sa, koda
savon mutum yakai yawan kumfar maliya.
Annabi (S.A.W.) ya ce:

ُ‫يه َع ْن َربِِّه أَنَّه‬


ِ ‫ فِيما ير ِو‬،‫ُعلَي ِه وس لَّم‬
ْ َ َ َ َ َ ْ َ ‫ص لَّى اهلل‬ َ ‫ َع ِن النَّبِ ِي‬،ُ‫ُع ْن ه‬َ ‫ض َى اهلل‬ ِ ‫َعن أَبِى َذ ٍّر ر‬
َ ْ
‫اس َتغْ ِف ُرونِى‬ ُّ ‫َّه ا ِر َوأَنَا أَ ْغ ِف ُر‬ ِ ِ ََِ ‫ال ي‬
ْ َ‫وب َج ِم ًيعا ف‬
َ ُ‫الذن‬ َ ‫اِعبَ ادى إِنَّ ُك ْم تُ ْخطئُ و َن بِالَّلَْي ِل َوالن‬َ َ َ‫ق‬
.)‫(م ْسلِ ُم‬ ِ ِ ِ ِ
ُ ‫ الخ‬........ ‫"و َه َذا َم ْعنَى َق ْولُهُ َت َعالَى "الَ َت َْقَْنَطُوا م ْن َر َح َمةاهلل‬ َ .‫أَ ْغف ُرلَ ُك ْم‬
Ma’ana:
“Daga Abi Zarr, daga Manzon Allah (S.A.W.) daga
abin da ya ruwaito daga ubangijinsa, haqiqa ya ce: “
ya ku bayina, ku ne kuke laifuka dare da rana, ni kuma
ni nake gafarta laifuka baki xaya. Ku nemi gafarata in
gafarta muku.” Wannan shi ne maqasudin faxin Allah
acikin Suratu Zumar aya ta 53 cewa kada ku yanke
qauna daga rahamata har izuwa qarshe.
Allah (SWT) a cikin Suratu Tauba aya ta 104 ya ce:
)١٠٤ :‫َن اهللَ ُه َو َي ْقبَ ُل الت َّْوبَةَ َع ْن ِعبَ ِاد ِه (سورة التوبة‬
َّ ‫َم َي ْعلَ ُمواْ أ‬
ْ ‫أَل‬
Ma’ana:
“Shin basu sani ba cewa lallai Allah ne yake karvar
tuba daga bayin sa.” (104)
Sannan Allah ya qara kwaxaitar da masu yanke qauna
da rahamar sa, acikin Suratun Nisa’i aya ta 109 cewa:

70
‫يما (س ورة‬ ِ ‫ ثُ َّم يس ت ِغ ِفر اهلل ي ِج ِد اهلل غَ ُف‬،‫ومن يعم ل س وءا أَو يظْلِم َن ْفس ه‬
ً ‫ور َارح‬
ً َ ََ ُ َ َْ ُ َ َ ْ ً ُ ْ َ َْ ْ َ َ
)١٠۹ :‫النساء‬
Ma’ana:
“Kuma wanda ya aikata varna (cuta) ko kuwa ya
zalunci ransa, sa’annan kuma ya nemi Allah gafara,
zai sami Allah mai gafara, mai jinqai.”
Sannan Hadisi ya zo kamar haka:
‫َو أَ ْخطَ أتُ ْم‬ َ َ‫ُعلَْي ِه َو َس لَّ َم ق‬
ْ ‫ ل‬:‫ال‬ َ ‫ص لَّى اهلل‬ َ ‫َن النَّبِ َي‬
َّ ‫ أ‬،ُ‫ُع ْن ه‬ ِ ‫و َعن أَبِى ُهر ْي رةَ ر‬
َ ‫ض َى اهلل‬ َ َ َ ْ َ
."‫اب اهللُ َعلَْي ُك ْم‬
َ َ‫ ثُ َّم ُت ْبتُ ْم لَت‬،‫اء‬
َ ‫الس َم‬
َّ ‫َحتَّى َت ْبلُ َغ َخطَايَا ُك ْم‬
)‫)أخرجه ابن ماجه إسناده جيد‬
Ma’ana:
“Daga Abu Hurairata ya ce: Manzon Allah (S.A.W.)
ya ce: “Da za ku yi zunubi ya tavo sama (saboda
girma) sannan ku tuba, lallai da Allah zai gafarta
muku.”
(Ibn Majah ne ya fitar.)
:‫عن ابن عمر رضي اهلل عنهما عن النبي صلى اهلل عليه قال‬
)‫َم ُيغَ ْر ِغ ْر"(الترمذي‬ ِ ِ
َ ‫"إِ َّن اهللَ َع َّز‬
ْ ‫وج َّل َي ْقبَ ُل َت ْوبَة ال َْع ْبد َمال‬
Ma’ana:
“Haqiqa Ubangiji yana qarbar tuban bawa matuqar
bai kai gargarar mutuwa ba”(At-Tirmidhi)
Maganar Ubangiji akan tuba tana da yawa kwarai da
gaske, haka ma daga hadisan Manzon Allah (S.A.W.),
saboda haka na xebi kaxan domin fa’idantar da mu, me
Allah yake nufi da tuba kuma yaya ake yin sa, (ka duba

71
Qur’ani da Hadisai domin neman qarin bayanai akan
tuba).
A gaskiya muna yi wa qarya kallon qaramin laifi, qarya
kuwa mummunan aiki ce. Qarya tafi manyan
laifuffukan da muke gani girma, domin an tambayi
Manzon Allah (S.A.W.) wane savo ne mumini bazai yi
ba, sai yace: mumini bazai yi qarya ba.
Malam Abdulrahmman Al’Akhadhari mai kitabul
Akhadhari ya ce:
ِ ‫ظ لِ َسانِِه ِمنَ ْال َف ْح َش ِاء َوال ُْم ْن َك ِر َوالْ َكالَِم الْقَِب‬
‫يح‬ ُ ‫ِب عَلَ ْيهِ حِ ْف‬
ُ ‫َوَيج‬
Ma’ana:
Ya wajaba a gare shi (baligi) ya kiyaye harshensa
daga alfasha da abin qi da mummunan zance.
Sannan kuma ya ce:
.‫ظ َج َمي ِع َج َوا ِر ِح ِه‬
ُ ‫ب َعلَْي ِه ِح ْف‬ ِ
ُ ‫َويَج‬
Ma’ana:
Ya wajaba agare shi da ya kiyaye gavovinsa gaba
xaya.
Sanin kowa ne cewa ranar lahira gavovin da suka
aikata savo, su za su bada shaida dakan su game da
abin da mai su ya aikata dasu.
Allah (SWT), ya ce, a cikin Suratul Fussilat, aya ta 19-
23:
‫وها َش ِه َد‬ َ ُ‫َوي ْو َم يُ ْح َش ُر أَ ْع َداءُ اللَّ ِه إِلَى النَّا ِر َف ُه ْم ي‬
َ ُ‫) َحتَّى إِذَا َما َجاء‬١۹( ‫وزعُ و َن‬
‫ود ِه ْم لِ َم‬
ِ ُ‫) وقَالُوا لِجل‬۲٠( ‫ود ُهم بِما َك انُوا ي ْعملُ و َن‬
ُ َ َ َ َ ْ ُ ُ‫ار ُه ْم َو ُجل‬ ُ‫ص‬ َ ْ‫َعلَْي ِه ْم َس ْمعُ ُه ْم َوأَب‬

72
‫َش ِه ْدتُ ْم َعلَْينَا قَ الُوا أَنْطََقنَا اللَّهُ الَّ ِذي أَنْطَ َق ُك َّل َش ْي ٍء َو ُه َو َخلَ َق ُك ْم أ ََّو َل َم َّر ٍة َوإِل َْي ِه‬
ِ
‫ار ُك ْم َواَل‬ ُ ‫ص‬ َ ْ‫) َو َما ُك ْنتُ ْم تَ ْس تَت ُرو َن أَ ْن يَ ْش َه َد َعلَْي ُك ْم َس ْمعُ ُك ْم َواَل أَب‬۲١( ‫ُت ْر َجعُ و َن‬
‫) َو َذالِ ُك ْم ظَنُّ ُك ُم‬۲۲( ‫َن اللَّهَ اَل َي ْعلَ ُم َكثِ ًيرا ِم َّما َت ْع َملُ و َن‬ َّ ‫َك ْن ظََن ْنتُ ْم أ‬ِ ‫جلُ و ُد ُكم ول‬
َْ ُ
ِ ِ ِ
-١۹ :‫) (سورة فصلت‬۲۳ (‫ين‬ ْ ‫الَّذي ظََن ْنتُ ْم بِ َربِّ ُك ْم أ َْر َدا ُك ْم فَأ‬
َ ‫َص بَ ْحتُ ْم م َن الْ َخاس ِر‬
.)۲۳
Ma’ana:
“Kuma ranar da ake tara maqiyan Allah zuwa wuta,
to, su ana kakkange su(19) Har idan sun je mata, sai
jinsu da ganinnsu da fatunsu, su yi shaida a kansu a
game da abin da suka kasance suna aikatawa(20)
Kuma suka ce wa fatunsu, “Don me kuka yi shaida a
kammu?” Suka ce, “Allah wanda ke sanya kowane abu
ya yi furuci, Shi ne Ya sanya mu, mu yi furuci, kuma
Shi ne Ya hallitta ku, can da farko, kuma zuwa gare shi
ake mayar da ku”(21) Ba ku kasance kuna sani ba a
voye, cewa jinku zai yi shaida a kanku, kuma ganinku
zai yi, kuma fatunku za suyi, kuma amma kun yi zaton
cewa Allah bai san abubuwa masu yawa daga abin da
kuke aikatawa ba(22) kuma wancan zaton naku wanda
kuka yi zaton shi, game da Ubangijinku, ya halakar da
ku, sai kuka wayi gari a cikin masu hasara(23)”
Sharhi:
Haqiqa duk sanda mai karatun Qur’aniya zo kan
waxannan ayoyin masu girma,sai hankalinsa ya tashi
saboda tsoratarwa,domin tabbatarwar rashin mafita ga
mai zaton wani abu zai boyu ga Allah
(SWT).Waxannan ayoyin ba sun tsaya ne kawai akan
Thamudawa da Adawa ba, sun haxa da dukkan
73
Al’umma da Allah (SWT)yahalitta.(Allah ya shiryar da
dukkan musulmi akan koyi da sunnar Manzo (S.A.W.).
Ibn Kathir ya kawo a cikin tafsirinsa cikin suratul
fussilat a karkashin aya ta 21.An samo daga Anas Ibn
Malik (R.A.)ya ce: Manzon Allah (S.A.W.) ya yi
dariya wata rana,sai ya ce da sahabbansa (R.A.) me
yasa baza ku tambayeni ba a kam me nayi dariya? sai
suka ce :ya ma’aikin Allah me yasa ka yi dariya? sai
Manzo ya ce:na yi mamakin jayayya dake tsakanin
bawa da Mahalliccinsa ranar qiyama, yana cewa ya
Ubangijina ashe baka yi mun alqawari ba, baza kayi
zalunci a kai na ba(rashin adalci), Ubangiji ya ce, eh,
sai bawa ya ke cewa,lallai bazan amsa wata shaida akai
na ba sai daga gare ni, sai Allah (SWT) yake cewa, ni
ban isa in zama shaida da mala’iku ba?(kiraman
katibin) (sai ya maimata wannan zance da yawa)sai aka
dinke bakinsa, sai gavvansa su kai magana akan abinda
ya kasance ya aikata,sai yake cewa:nisantar da ku,
dama ina jayayya ne saboda ku. (Hakim).

Ga tsawatarwar Allah (SWT) akan kutsawa cikin


maganar da baka da masaniya.
Allah (SWT) a cikin Suratun Nur aya ta 14,15,16,17
yana cewa:
‫ض تُ ْم فِي ِه‬ ْ َ‫س ُك ْم فِي َمآ أف‬ ِ ‫اهلل علَي ُكم ورحمت ه فِي ال ُِّدنيا و‬
َّ ‫األخ َر ِة ل ََم‬ َ َ ُ ُ َ ْ َ َ ْ ْ َ ِ ‫ض ُل‬ ْ َ‫َولَ ْوالَ ف‬
‫ْم‬ ِ ِِ ِ ِ ِ َِ ‫( إِ ْذ َتلَ َّقونَ هُ بِأل‬١٤)‫اب َع ِظيم‬
ٌ ‫س لَ ُك ْم ب ه عل‬ َ ‫ِْسنَت ُك ْم َوَت ُقولُو َن ب أ ْف َواه ُك ْم َما ل َْي‬
َ ْ ٌ ٌ ‫َع َذ‬
‫( َول َْوال إِ ْذ َس ِم ْعتُ ُموهُ ُقلْتُ ْم َم ايَ ُكو ُن لَنَا أَ ْن‬١٥) ‫يم‬ ِ ِ ِ
ٌ ‫َوتَ ْح َسبُونَهُ َهِّينًا َو ُهو ْعن َد اهلل َعظ‬

74
‫ودواْ لِ ِمثْلِ ِه أَبَ داً إِ ْن‬
ُ ُ‫( َي ْع ِظ ُك ُم اهللُ أَ ْن َتع‬١٦)‫ان َع ِظ ٍيم‬
ٍ َ‫ك َه َذا بِ ْهت‬
َ َ‫َنتَ َكلَّ َم بِ َه َذا ُس ْب َحان‬
.)١۷-١٤ :‫( (سورة النور‬١۷)‫ين‬ ِِ
َ ‫ُك ْنتُم ُّم ْؤمن‬
Ma’ana:
14 “Kuma ba domin falalar Allah ba a kan ku da
rahamar sa a cikin duniya da lahira, lallai ne da azaba
mai girma ta shafe ku acikin abin da kuka kutsa da
Magana a cikin sa”. (Yayin da aka yi wa sayyidah
Aisha qazafi, kuma aka ringa yaxawa).

15 “A lokacin da ku ke marabar sa da harsunan ku


kuma kuna fada da bakunanku, abin da baku da wani
ilimi game da shi, kuma kuna zaton sa mai sauqi,
alhali kuwa, shi a wurin Allah, babba ne”.

16” Kuma don me a lokacin da kuka ji shi, baku ce ba,


“baya yiwuwa a gare mu, muyi Magana a game da
wannan, tsarki ya tabbata a gare ka, wannan qarya ce
mai girma”.

Wannan Magana ta Ubangiji bata tsaya akan waxanda


suka yi wa sayyidah Aisha qage ba, ta haxa da dukkan
wani mai qarya, mai sharri, mai annamimanci da gulma
a wannan zamanin kamar wancan. Allah (SWT) ya
koya mana yadda zamu yi idan fasiqi ya zo mana da
zance, sai kace qarya ce “kuma baya yiwuwa a gare mu
muyi Magana a game da wannan”. Sannan, da ga
qarshe, Allah (SWT) ya ce: aya ta 17 Nur:
١۷ :‫ سورة النور‬َ ‫ودوا لِ ِمثْلِ ِه أَبَ ًدا إِن ُكنتُم ُّم ْؤِمنِين‬
ُ ُ‫يَِعظُ ُك ُم اهللُ أَن َتع‬
75
Ma’ana:
17 “Allah yana yi muku wa’azi, kada ku, kuma irin sa
har abada idan kun kasance muminai”.

(Allah ka sa mu dace, ka shiryar da mu, ka bamu ikon


sanin qarya qarya ce, ka bamu ikon guje mata, kuma
mu tsaya akan gaskiya).

76
BABI NA GOMA
NASIHA: ABUBUWAN DA MUMINI ZAI
KIYAYE DOMIN KUVUTA DAGA QARYA,
GIBA, HASSADA DA ANNAMIMANCI.
1. Tsarkake zukata acikin dukkan ayyuka. Kamar
yadda ya zo a Hadisin Zaid bin Thabit daga Manzon
Allah (S.A.W.) Abu uku da zuciya ta musulmi ba za
ta qi ba. Tsayawa da tsarkake zukata wajan ayyuka,
tsayawa da gaskiya wajen ayyuka, da tsayawa da
gaskiya yayin bawa shugabanni shawara da riqe
jama’ar musulmi domin adduar su ta game kowa.
Ahmad da Ibn Majah.
2. Sa soyayya acikin zukatu, shi zai kawo maka farin
ciki yayin da alheri ya sami mutane, maimakon
hasssada da qarya.
3. Ka ringa kawowa a ranka ko da yaushe, cewa qarya,
namimah, giba hassada haramun ne kuma Allah ya
tanadar wa masu yin su azaba mai girma.
4. Faxin gaskiya ya zamar maka xabi’a komai tsananin
da ka shiga, ko halin jin kunya.
5. Ka tarbiyantar da ‘ya’yanka akan muhimmancin yin
gaskiya acikin kowace mu’amala.
Ka riqe a ranka, ka tarbiyantar da ‘ya’yanka cewa
qarya siffa ce ta munafiki. Allah (SWT) yace a cikin
suratut Tahrim aya ta )6:(
)٦ :‫ين َء َامنُوا قُوا أَْن ُف َس ُك ْم َوأ ََهلِي ُْكم نَ ًارا (سورة التحرم‬ ِّ ‫يَأ َُّي َها‬
َ ‫الذ‬

Ma’ana:

77
“Ya ku wadanda suka yi imani ku kare wa kanku da
iyalinku daga wuta”
Allah yace acikin suratun Nisa’i aya ta (145):
ِ َ‫َس َف ِل ِمن النَّا ِر ولَن تَ ِجد ل َُهم ن‬
:‫ص ًيرا (س ورة الس اء‬ ِ ‫إِ َّن الْمن افِ ِقين فِى ال د‬
ْ ْ َ َ ْ ‫َّرك األ‬
ْ َ َ
)١٤٥
Ma’ana:
“Lallai ne, munafukai suna a magangara mafi
qasqanci daga wuta. Kuma baza ka sama musu
mataimaki ba.”(145)
6. Ka yawaita karatun Alqur’ani mai girma da
fahimtar me yake faxa, domin Alqur’ani magani ne
na dukkan cututtuka, na jiki ko na zukata, a duniya
ka samu xumanina, lahira kuma ka samu kuvuta
(insha Allah). Allah (SWT) a cikin suratul Isra’i aya
ta 82 yace:

ً‫ين إِال َخ َس ارا‬ ِِ ِ ِ ‫آن ما ُه و ِش َفآء ور ْحم ةٌ لِّل‬


ِ ِ
َ ‫ين َوال يَ ِزي ُد الظّ الم‬
َ ‫ْم ُؤمن‬
ُ َ ََ ٌ َ َ ‫َونُنَ ِز ُل م ْن الْ ُق ْر‬
)۸۲ :‫(سورة اإلسراء‬
Ma’ana:
“Kuma muna sassaukarwa daga Alqur’ani abinda ya
ke waraka ne da rahama ga muminai, kuma ba ya
qarawa azzalumai (komai) face hasara.”(82)

7. Ka cike guraben da baka da aiki, da ayyukan alheri,


kamar taimakon ‘yan uwanka musulmi, kula da
wajibanka, ko da gyaran gida ne. ka koyi sana’a, ka

78
koyar da mabuqata ilimi, kai ma kuma kaci gaba da
neman sa.
8. A kullum ka kwatanta akan ka, idan aka yi maka
qarya mai ciwo, yaya kake ji?.

Allah (SWT)a cikin suratu Fussilat aya ta 34 yace:

َ َ‫َح َس ُن فَِإذَا الَّ ِذي َب ْين‬ ِ


ٌ‫ك ََو َب ْينَ هُ َع َد َاوة‬ ْ ‫السيِّئَةُ اْ ْدفَ ْع بِالَّتِى ه َي أ‬ َ ‫وال َتَ ْستَ ِوى ال‬
ِّ َ‫ْح َسنَةُ َوال‬
ِ ِ
)۳٤ :‫يم (سورة فصلت‬ ٌ ‫َكأَنَّهُ َول ٌّي َحم‬
Ma’ana:
“Kuma kyautatawa bata daidaita,kuma haka
munanawa.Ka tunkuxe cuta da abinda yake mafi
kyau,sai gashi wanda yake akwai kiyayya a tsakaninka
da tsakaninsa,kamar dai shi majivanci ne, masoyi”.
Yayinda kuka yawaita kyauta da sallama a tsakaninku
sai kiyayya ta tafi, sai a samu zaman lafiya da kyautayi.
Annabi (S.A.W.) ya ce: bana faxa muku abin da
yake qara soyayya atsakanin ku ba? Sai ya ce: ku
yawaita kyauta atsakanin ku.
9. Ku dinga yi wa ‘yan uwan ku addu’a domin Allah
ya ce a cikin Suratul Hashri aya ta 10:
ِ ََِّّ ِ ِ ِ ِ ‫ِ إِل‬ ِ َّ ِ ِ
َ ‫يم ان َواَل تَ ْج َع ْل في ُقلُوبنَا غالً ِللَّذ‬
‫ين‬ َ ‫ر َّبنَا اْ ْغف ْرلَنَا َوإِلِ ْخ َواننَا الذ‬...
َ ‫ين َس َب ُقونَا با‬ َ
)١٠ :‫وف َر ِحيم( سورة حشر‬ ٌ ‫ك َر َء‬ َ َّ‫َء َامنُوا َر َبنَا إِن‬
Ma’ana:
“Ya ubangijin mu, ka yi gafara agaremu, kuma ga ‘yan
uwanmu, waxanda suka riga mu yin imani,kada ka
sanya wani kulli a cikin zukatanmu ga waxanda suka

79
imani.Ya ubangijinmu!Lallai Kai ne Mai Tausayi, Mai
jinqai”.
10. Vacin rai, kamar wuta ce a cikin zuciya, neman
yadda za’a fitar da wannan wutar, sai ya sa a fara
gulmar wannan mutumin ko yi masa hassada ko
qarya, saboda haka ka guji vacin rai, ba zaka
sanyaya zuciya da abin da Allah (SWT) ya
haramta ba, da bijire wa umarninsa. Kuma idan
ranka ya vaci, ka nemi tsarin Ubangiji daga
shaixan. Kamar yadda Sulaiman bin Surad, ya
rawaito cewa wata rana suna zaune a gurin
Annabi (S.A.W.) sai wasu mutane guda biyu suka
yi faxa, xaya daga cikin su yake vatanci ga
xan’uwansa, cikin fushi har fuskarsa ta yi ja. Sai
Annabi (S.A.W.) yace:
َ َ‫ ل َْو ق‬،‫ب َع ْنهُ َما يَ ِج ُد‬ ِ
: ‫ال‬ َ ‫" إِنِّي أَل َ ْعلَ ُم َكل َمةً ل َْو قَال ََها لَ َذ َه‬
)‫الر ِج ِيم" (البخاري‬ ِ َّ ‫اهلل ِمن‬ ِ ِ‫أَعُوذُ ب‬
ّ ‫الش ْيطَان‬ َ
Ma’ana:
“Haqiqa nasan wata kalma da ya faxe ta, da abin da
yake ji ya tafi daga gare shi, da ya ce: Ina neman tsari
da Allah daga shaixan abin jefewa.”(Bukhari)
Voye vacin rai, da yafewa wanda ya vata maka rai,
suna daga cikin siffofin masu kyautatawa. Kamar
yadda Allah (SWT) ya yabi bayinsa da wannan siffar a
cikin Suratul Ali’Imaran aya ta 134:

80
ِ ِِ ِ ِ َّ ‫الَّ ِذين ي ْن ِف ُقو َن فِي‬
ُ‫َّاس َواللَّه‬
ِ ‫ين َع ِن الن‬
َ ‫ظ َوال َْعاف‬
َ ‫ين الْغَْي‬
َ ‫الس َّراء َوالض ََّّراء َوالْ َكاظم‬ َُ
)١۳٤ :‫ين (سورة آل عمران‬ ِ ِ ُّ ‫يُ ِح‬
َ ‫ب ال ُْم ْحسن‬

Ma’ana:
“Waxanda suke ciyawar a cikin sauqi da tsanani,
kuma suke masu haxiyewar fushi,kuma masu yafe wa
mutane laifi. Kuma Allah yana son masu kyautawa.”
Annabi (S.A.W.) yana cewa;
ِ ‫ُعلَْي ِه وس لَّم أَو‬
،‫ص نِى‬ ِ َ َ‫َن رجالً ق‬ ِ
ْ َ َ َ َ ‫ص لَّى اهلل‬ َ ‫ال للنَّبِ َى‬ ُ َ َّ ‫ أ‬:ُ‫َع ْن أَبِى ُه َر ْي َرةَ َرض َى اهللُ َع ْن ه‬
).‫ي‬ُ ‫(ر َواهُ الْبُ َخا ِر‬
َ "‫ب‬ ْ ‫ض‬
َ ‫ "الَت ْغ‬:‫ال‬َ َ‫ ق‬،‫َّد ِم َر ًارا‬
َ ‫ب" َف َرد‬
ْ ‫ض‬َ ‫ الَت ْغ‬:‫ال‬ َ َ‫ق‬
Ma’ana:
“Wani mutum ya ce da Annabi (S.A.W.) yi mun wasiya,
sai ya ce: kada ka yi fushi. Ya sake maimaitawa
(tambayar) (sai ya sake ce masa) kada ka yi fushi.”
(Bukhari ne ya ruwaito).
Ya yinda aka gwada haka ba’a samu natsuwa ba, sai
abi Hadisin Abu Huraira (R.A.) inda yake cewa,
Annabi (S.A.W.) idan ransa ya baci yana tsaye sai ya
zauna, idan yana zaune sai ya kwanta. Hakanan an so
ayi alwala yayin da aka samu kai cikin fushi, domin
ruwa shine maganin wuta. Ko a shaqa ruwa a hanci
kamar yadda sayyidina Umar ya aikata.

11. Ka guji yawan mu’amala marar amfani domin ita


ke haddasa kilbibi, gulmace-gulmace da hassada.

81
Allah (SWT) a cikin Suratun Nisa’i aya ta 114 ya
ce:
ٍ ٍ َّ ُ ‫الَ َخ ْي ر فِي َكثِ ي ٍرِمن نَّ ْج و‬
‫َّاس‬ َ ِ‫اه ْم إِالّ َم ْن أ ََم َر ب‬
ْ ِ‫ص َدقَة أ َْو َم ْع ُروف أ َْو إ‬
ِ ‫ص الَ ٍح َب ْي َن الن‬ َ َ
:‫يما (س ورة النس اء‬ ِ ِ ِ ِ ِ ِ ِ
ً ‫َج ًراً َعظ‬
َ ‫ف نُ ْؤتي ه أ‬ َ ‫ض ات اهلل فَ َس ْو‬ َ ‫اء َم ْر‬
َ َ‫ك اْبْتغ‬
َ ‫َو َم ْن َي ْف َع ْل ذَل‬
)١١٤
Ma’ana:
“Babu wani alheri a cikin masu yawa daga ganawar
su, face wanda yayi umarni da wata sadaka ko kuwa
wani alheri ko kuwa gyara a tsakanin mutane. Wanda
ya aikata haka domin neman yardar Allah, to, zamu ba
shi lada mai girma”
Ibn Kathir yace: Imam Ahmad ya ruwaito daga Ummu
Kulthum bint Uqbah:
"‫ول َخ ْي ًرا‬ ِ ‫صلِ ُح َب ْي َن الن‬
َ ‫َّاس َفَي ْن ِمي َخ ْي ًرا‘أ َْو َي ُق‬ ِ ‫"لَيس الْ َك ّذاب ال‬
ْ ُ‫ّذي ي‬ َ َ ْ
Ma’ana:
“Wanda yayi sanadin daidaitawa a tsakanin mutane ta
aikata kyakkyawa ko faxin kyawawa, ba maqaryaci
bane.”
Daga qarshe ina nasiha ga ‘yan uwana musulmi, da mu
kiyayi ranar nadama, kamar yadda Allah (SWT) ya ce a
cikin Suratu Zumar aya ta 56-58:
ِ َّ ‫نت ل َِمن‬ ِ ِ ‫ْت فِى ج‬
َ ‫الس اخ ِر‬
‫ين‬ َ َ ‫نب اهلل َوإِن ُك‬ َ ُ ‫س يَا َح ْس َرتَى َعلَى َما َف َّرط‬
ٌ ‫ول َن ْف‬
َ ‫أَن َت ُق‬
)٥٦ :‫(سورة الزمر‬
Ma’ana

82
“Kada wata rai tace, ya nadama ta a kan abin da nayi
sakaci acikin sashen Allah. Lalle haqiqa na kasance
daga masu izgili.” (56) Zumar
ِ ِ ُ ‫َن اهلل ه َدانِى لَ ُك‬
)٥۷ :‫ين (سورة الزمر‬
َ ‫نت م َن ال ُْمتَّق‬ َ َ َّ ‫ول ل َْو أ‬
َ ‫أ َْو َت ُق‬
Ma’ana:
“Ko kuma (kada) tace “Da Allah ya shiryar da ni, da
na kasance daga masu taqawa”. (57) Zumar
:‫ين (س ورة الزم ر‬ِِ ِ ِ َّ ‫ول ِحين َت رى الْع َذاب لَو أ‬
َ ‫َن لى َك َّر ًة فَ أَ ُكو َن م َن ال ُْم ْحس ن‬ ْ َ َ َ َ َ ‫أ َْو َت ُق‬
)٥۸
Ma’ana:
“Ko kuma (kada) tace a lokacin da take ganin azaba,
“Da lalle ace muna da wata komawa duniya da na
kasance daga masu kyautatawa.” (58) Zumur.
Allah ka shiryar da mu, kada ka samu a cikin masu
nadama. Amin.

83
‫التعريفات‬
ِ ‫فِى الس ُك‬
.ُُ‫وت َسالََمة‬ ُ
Shiru zaman lafiya ne
.ٌ‫يمة‬ِ
َ ‫السالََمةُ غَن‬
َ
Zaman lafiya dukiya ce
ِ ‫ان فِى ِح ْف ِظ اللِس‬
.‫ان‬ ِ ‫بالَء اْ ِإلنْس‬
َ َ ُ َ
Babban musiba ga xan-adam harshensa.
.‫ب‬ٍ ‫وت ِم ْن ذَ َه‬ ُّ ‫إِذَا َكا َن الْ َكالَ ُم ِم ْن فِضَّ ٍة َكا َن‬
ُ ‫الس ُك‬
Idan zance ya kasance daga azirfa, to shiru ya kasance
daga zinare.
‫ف ال َْم ِعي َش ِة‬ ْ ِ‫الت ْدبِي ِر ن‬
ُ ‫ص‬ َّ ‫ َو‬،‫ف ال َْع ْق ِل‬ ْ ِ‫ت ن‬
ُ ‫ص‬ ُ ‫الصم‬
ْ
Shiru rabin hankali ne, tsari rabin rayuwa ne.
.‫ت فَ َسلِ َم‬
َ ‫ أ َْو َس َك‬،‫ال َخ ْي ًرا فَنِ ْع َم‬
َ َ‫َخ ْي ُر ُك ْم َم ْن ق‬
Fiyayyanku shi ne wanda ya faxi alheri kuma ya
wadatu da shi, ko yayi shiru ya sami aminci.
.‫ب اْلَا ْش َرا ِر‬ ِ
ُ ‫ب االَ ْخيَا ِر َوالْ َكذ‬
ُ ْ‫ب َدأ‬ ُ ْ‫لص ْد ُق َدأ‬
ِّ َ‫ا‬
84
Gaskiya ladabice ga zavavvun mutane, qarya kuma
ladabi ce ga ashararun mutane.
ِ َ‫اَلصمت ِحكْمةُُ وقَلِيل ف‬
.ُ‫اعلُه‬ ٌ َ َ ُ ْ
Shiru hikima ce amman kaxan suke yinsa.

ُ‫َم ْن َك ُث َر َكالَ ُمهُ َك ُث َر ُجنُونُه‬


Wanda zancensa ya yi yawa to haukansa ma zai yi
yawa.
ِ
ُ‫إِذَا تَمّ َع ْق ُل اَل َْم ْرء قَ َّل َكالَ ُمه‬
‫َوأَيِْق ْن بِ ُح ْم ِق ال َْم ْر ِء إِ ْن َكا َن ُمكْثِ ًرا‬
Idan hankalin mutum ya cika to zancensa sai ya
qaranta.
Ka tabbatar da gidadancin mutum idan ya zama mai
yawaita zance.
ٌ‫وت َسالََمة‬ ُ ‫الس ُك‬ ُ ‫ْق َزيْ ٌن َو‬ ُ ‫اْ ّلنط‬
ِ ‫ت فَالَتَ ُكن مك‬
‫ْثا ًرا‬ َ ‫فَِإذَا نَطََق‬
ُ ْ
Magana adoce shiru kuma kuvuta to
Don haka idan zaka yi zance to kada ka yawaita.
‫يك فِى نَظ ِْم اْلْ َكالَِم بِ َخ ْم َس ٍة‬
َ ‫ُوص‬ ِ ‫أ‬
‫يف ُم ِط ًيعا‬ ِ ‫وصى‬
ُ ‫الشغ‬ ِ ‫ت لِلْم‬
ُ َ ‫إِ ْن ُك ْن‬
ُ‫ب الْ َكالَِم َو َوقْتَه‬ ِ
َ َ‫الََت ْغفلَ ْن َسب‬
.‫يف َوالْ َك ْم َوال َْم َكا َن َج ِم ًيعا‬ َ ‫َوالْ َك‬
Ina yi ma nasiha wajen tsara zance da abu biyar. Idan
kai mai biyayya ne ga mai nasiha maitausaa. Kada ka
manta da sababin/dalilin yin zancen da lokacinsa, da
85
yarda za ka yi shi, da yawansa, da gurin yin zance gaba
xaya.

86
‫‪LITTATTAFAN DA AKA DUBA‬‬
‫المراجـع‬
‫‪ - ١‬القرآن الكريم – رسم عثمانى‬

‫يح الْبُ َخا ِري – لإلمام البخارى‬ ‫‪ِ - ۲‬‬


‫صح ُ‬‫َ‬

‫يح ُم ْسلِ ٍم – لإلمام مسلم‬ ‫‪ِ - ۳‬‬


‫صح ُ‬‫َ‬

‫‪ - ٤‬الق رآن الك ريم وترجمة معانيه إلى لغة هوسا ‪ -‬للش يخ أبىبكر محم ود‬

‫غومى‬

‫ْج َزائِ ِر‬ ‫ِ‬ ‫ِ‬


‫اج ال ُْم ْسل ِم ‪ -‬ألبى بَ ْك ٍر َجابِ ُر ال َ‬
‫‪ - ٥‬م ْن َه ُ‬

‫‪ - ٦‬ال ُْم َوطَّأ اإلمام َمالِ ُ‬


‫ك – لمالك ابن أنس رضى اهلل عنه‬

‫َّو ِوى‬ ‫‪ِ - ۷‬رياض َّ ِ ِ‬


‫ين – اإلمام أبى زكريا يحي بن شرف الن َ‬
‫الصالح َ‬ ‫َ ُ‬

‫لش ْي ِخ ُم َح َّم ِد ِع َو ِاد َّ‬


‫السنَ ِد بِ ْس ِطى‬ ‫‪َ - ۸‬حيَاةُ اْ ِإل ْسالَِم لِ َّ‬

‫‪ - ۹‬الكذب والحسد ‪ -‬لعبدالملك قاسم‬

‫‪87‬‬

You might also like